• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Dattawan Kano Ciki Harda Farfesa Bugaje Sun Gargadi Buhari Da Ganduje Game Da Rarraba Masarautar Kano

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 16, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu dattawan Jihar Kano sun yi gargadin cewa matakin da gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje ya dauka, na nada sabbin Sarakuna guda 4 masu daraja ta 1, ka iya haifar da rikici.

Wasu daga cikin Dattawan da suka sa hannu kan sanarwar gargadin da suka fitar, sun hada da Dakta Abubakar Sadiq Muhammad, Bashir Yusuf Ibrahim, Bashir Tofa, Dakta Usman Bugaje, da kuma Farfesa Jibril Ibrahim, wadanda suka ce kirkirar karin masarautun 4, zai siyasantar da tsarin mulkin gargajiya, lamarin da zai haifar da rabuwar kawunan jama’a da kuma rikici a nan gaba.

Sanarwar ta kuma bukaci shugaban Najeriya Muhammdu Buhari ya sa baki cikin maganar, domin tsawatarwa Ganduje ya janye matakin da ya dauka, zalika ya kamata gwamnatin Najeriya ta baiwa wannan sabuwar matsala da ta kunno kai muhimmancin da ya kamata.

Jan hankalin Dattawan na Kano, ya zo ne bayan da Babbar kotun Jihar ta soke nadin sabbin sarakunan da Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi, inda ta ayyana matakin a matsayin wanda ya saba wa doka, yayinda ta bukaci a koma kan tsarin da ake kai kafin ta kammala sauraren karar da aka shigar a gabanta.

Masu Zaben Sarki a masarautar Kano da suka hada da Sarkin Dawaki Maituta Alhaji Bello Abubakar da Sarkin Bai, Alhaji Mukhtar Adnan, da Madakin Kano, Alhaji Yusuf Nabahani, da Makaman Kano, Alhaji Sarki Ibrahim Makama ne suka garzaya kotun don kalubalantar matakin Ganduje na kirkirar sabbin masarautu hudu.

Masarautun da gwamnan Kano Ganduje ya daga zuwa masu daraja 1 sun hada da Rano, Karaye, Bichi da kuma Gaya.

Hakan na nufin jihar Kano ta rabu zuwa masarautu 5, inda a yanzu kananan hukumomi 8 ne kawai suke karkashin mulkin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi na II, yayinda aka raba sauran kananan hukumomi 36 zuwa karkashin sabbin Sakaruna masu daraja ta 1 da aka nada.

A halin yanzu masarautar Bichi na da kananan hukumomi 9 da ke karkashinta, da suka hada da Bagwai, Shanono, Kunchi, Tsanyawa, Bichi, Dambatta, Dawakin Tofa, Tofa da kuma Makoda.

Masarautar Gaya ma dai kananan hukumomi 9 ke karkashinta, da suka hada da Ajingi, Albasu, Gaya, Wudil, Garko, Dawakinkudu, Gabasawa, Gezawa da kuma Warawa.

A karshe masarautar Rano a halin yanzu na da kananan hukumomi 10 da suka kunshi, Kibiya, Takai, Sumaila, Kura, Doguwa, Rano, Bunkure, Tudunwada, Kiru da kuma Bebeji.

Previous Post

Makaryacin Banza -Atiku Ga Ministan Yada Labarai

Next Post

‘Yan Bindaga Sun Mamaye Kauyen Illo Da Ke Karamar Bagudu A Jihar Kebbi

Next Post

'Yan Bindaga Sun Mamaye Kauyen Illo Da Ke Karamar Bagudu A Jihar Kebbi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2280 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2053 shares
    Share 821 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In