• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Dokar wa’azi ta janyo ce-ce-ku-ce

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 10, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya wata doka da majalisar dokokin jihar ta amince da ita wadda za ta kayyade yadda malaman addini ke gudanar da wa’azi ta fara janyo ce-ce-ku-ce a ciki da wajen jihar.

Yanzu haka dai tuni wasu malamai da kuma kungiyoyi suka fara sukar lamirin yin garambawul ga dokar.

Dokar wadda majalisar dokokin jihar ta Kaduna ta amince da ita, an kirkireta ne tun a shekarar 1984, inda ta kafa wasu ka’idoji kan yadda masu wa’azi za su rinka yin wa’azi.

Tun a lokacin da gwamnatin jihar ta fara ikirarin farfado da wannan doka, wasu bangarori sun rinka yin alawadai da ita.

Sheikh Dahiru Maraya, malamin adiinin musulunci ne a Kaduna, ya kuma shaida wa Wakilinmu  cewa, ta bangaren batun samun lasisi kafin mutum ya fara wa’azi ma kadai, dokar ta sabawa tsarin mulkin Najeriya.

Ya ce baya ga wannan dalili, dokar kanta ta sabawa addinin musulunci saboda Manzon Allah (SAW) ya ce, ‘ Ku isar da sako daga gareni ko da daya ne’.

Sheikh Dahiru Maraya, ya ce to tun da har Annabin Allah ya bayar da umarni, a matsayin mutum musulmi ba bu abinda yakamata ya yi illa ya bi umarnin ba ai wani ya baka lasisi ba.

Ya ce to saboda wadannan dalilai ne, ba su yarda da wannan bangare na wannan doka da majalisar jihar ta Kaduna ta amince da ita.

Ita ma kungiyar kiristoci ta Najeriya reshen jihar Kaduna wato CAN , ta ce wannan doka ba bu wani alfanu da za ta kawowa al’ummar jihar.

Rabaran Dr Sunday Ibrahim, shi ne sakataren kungiyar ta CAN, a jihar, ya shaida wa Wakilinmu cewa, su tuni sun shaida wa gwamnatin jihar cewa kowacce majami’a na da nata tsarin domin mutum ba ya fara wa’azi har sai ya bi ko cik wasu matakai.

Don haka batun ace har sai an ba wa mutum lasisi zai fara wa’azi, gaskiya ba su amince da shi ba, don haka sam ba sa goyon bayan wannan doka.

Ita dai gwamnatin ta jihar Kaduna wadda ta bullo da wannan doka, ta ce wadanda suke sukar wannan doka, sun yi mata gurguwar fahimta ce.

Gwamnatin ta ce, ba a bullo da wannan doka don a raba kawuna ko kuma kawo matsaloli a cikin al’umma ba.

Don ba bu wani dalili da za a ce ya janyo ce-ce-ku-ce a kan dokar ba.

Gwamnatin jihar ta ce ta yi hakan ne domin inganta zaman lafiya a jihar.

Kaduna dai na daga cikin jihohin Najeriya da suka sha fama da rigingimu na addini da kabilanci, abinda ya haifar da asarar rayuka da dukiyoyi masu dinbin yawa.

 

Tags: Dokar wa'azi ta janyo ce-ce-ku-ce
Previous Post

Masarautar Katsina Ta Yi Sabbin Nade-Naden Sarautu

Next Post

Yadda Mesut Ozil ya angwance da amaryarsa

Next Post

Yadda Mesut Ozil ya angwance da amaryarsa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023
Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe
Labarai

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu
Labarai

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa
Labarai

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe
  • An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu
  • DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In