• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Duk Abin Da Atiku Ya Fada Ba Gaskiya Ba Ne -INEC

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
April 15, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta zargi dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da kirkirar wa kan sa sakamakon zabe na karya, domin kafa hujja da shi a gaban Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Shugaban Kasa na 2019.

Wannan ya na daga cikin martanin da INEC ta yi wa Atiku a kotun, inda ta ce babu wani rumbu na na’ura da INEC din ta tattara sakamakon zaben 2019 ballantana har Atiku ya yi ikirarin ganin abin da ke ciki har ya kwafo ya nuna.

An yi ta sa-toka-sa-katsi a kan wannan ikirari na Atiku, har jami’an tsaro suka fara binciken yadda Atiku ya yi ya gano sakamakon da ya yi ikirari.

Lauyan INEC, Yunus Usman (SAN), ya bayyana cewa ko kusa ba a tattara sakamakon zaben shugaban kasa ko watsa shi a na’urorin sadarwa ba.

INEC ta kara da cewa babu wani rumbun na’urar da ta tattara ko ta killace sakamakon zaben 2019 a ciki, ballantana har a ce Atiku ya shiga ya leko sakamakon zaben da ya yi ikirarin cewa shi ya samu.

Atiku ya yi ikirarin cewa kuri’u 18,356,732 ya samu, shi kuma Shugaba Muhammadu Buhari ya samu 16,741,430.

Atiku ya ce ya yi nasara a kan APC da kuri’u 1,615,302. Sai dai kuma INEC ta ce wannan duk shaci-fadi ne da zuki-ta-malle, amma babu inda INEC ta killace sakamakon nzabe a na’urar zamani da har Atiku ya shiga ya dubu, ko wani ya shiga ya dubo masa.

Darakan Yada Labarai da Fasahar Zamani na INEC, Chidi Nwafor ne maimaita haka a cikin bayanin da INEC ta tura wa kotu a rubuce cewa zargin da Atiku ya yi ba gaskiya ba ne.

Ya ce Buhari ya yi nasara ne bisa zaben sa da aka yi, amma babu wani sakamako na daban, wanda Atiku ya yi ikirarin cewa sakamakon wai ya nuna shi ne ya yi nasara.

Nwafor yace iyakar adadin kuri’un da Atiku ya samu, su ne Milyan 11,262,978. Don haka ba shi ne ya yi nasara ba, Buhari ne ya yi nasara da kuri’u milyan 15,191,847.

Martanin da INEC ta yi wa Atiku a kotu dai ya kai shafi 291, inda ta rika bi filla-filla ta na karyata ikirarin da ya yi.

Tags: AtikuDuk Abin Da Atiku Ya Fada Ba Gaskiya Ba Neinec
Previous Post

DA DUMI-DUMINSA: Anyi Sasanci Tsakanin Ali Nuhu Da Adam Zango

Next Post

Asirin Da Aka Ma Buhari Ya Kazanta -Sarkin Gwandu

Next Post

Asirin Da Aka Ma Buhari Ya Kazanta -Sarkin Gwandu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

March 20, 2023
Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

March 20, 2023
An Kaiwa Jami’an EFCC Hari a Kaduna

Da Ɗumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Zaben Gwamna Kebbi da ‘Inconvlusive’

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
Labarai

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
Labarai

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP
Labarai

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
  • PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
  • Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In