• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

El-Rufa’i ya maganta akan cire Shugaban Ma’aikata, ya musanta sanya hannun Sarki Sanusi

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 3, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 1
1
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i

Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i

5
SHARES
47
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan Jahar Kaduna Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilan da suka sanya aka cire Shugaban Ma’aikata Muhammed Sani Abdullahi, da kuma mai dashi Ma’aikatar Kasafin Kuɗi da Tsare-tsaren a matsayin Kwamishina.

Gwamnan yace tun bayan Sani ya bar ma’aikatar shekaru biyu da suka gabata, Gwamnati ke fama da matsalar haɗa kasafin kuɗi.

Yana jawabi ne a lokacin tattaunawa da kafafen yaɗa labaru a Jahar da kuma saƙon murya da Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta samu, inda yace cire Shugaban Ma’aikata baya da nasaba ko kaɗan da kiran Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu, a matsayin tsohon Sarki a wani taro da aka shirya a Jahar.

Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa’i

KARANTA WANNAN LABARIN: Mambobin Majalissa 6 Ba Zasu Iya Tsige Shugaban Majalissa Ba– Dan Majalisar Wakilai Na Jihar Filato

El-Rufa’i ya bayyana abinda ya faru tsakanin tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya Sanusi da Abdullahi, a matsayin wasan da aka daɗe ana yi, tsakanin mutanen Zariya da Kano, a yayinda ƴan Zaria ke kallon Kanawa a matsayin bayin su.

Ya bayyana waɗanda suke alaƙanta canje-canje na Gwamnatin sa da wasan da ya faru, a matsayin sun kasa fahimtar gwamnati.

Yace canje-canjen anyi shine domin inganta ƙarfin gwamnatin sa, na kai mutane inda zasu fi bada gudummawar da zai taimakawa gwamnati tayi aiki yanda ya kamata.

Gwamnan ya ƙara dacewa, dangantakar shi tsakanin shi da Sanusi a Matsayin bada shawara, bawai ya koya masa yanda zai gudanar da gwamnatin sa ba.

“Shine Shugaban Jami’ar Jahar, sabudda yana ƙwarewa akan haka. Kuma shine Mataimakin Hukumar Saka hannun jari ta Jahar wato-KADIPA, kuma waɗannan ne wurare guda biyu daya ke taimakawa da shawara, kowa yasan Sanusi a Matsayin ƙwararren masanin tattalin arziki.

Tags: Cire Shugaban Ma'aikataEl-Rufa'iKaduna
Previous Post

Mambobin Majalissa 6 Ba Zasu Iya Tsige Shugaban Majalissa Ba– Dan Majalisar Wakilai Na Jihar Filato

Next Post

Shekaru 6 baya, amma har yanzu wanda Na’ura ta faɗomawa a Saudiyya ba’a biya su diyya ba

Next Post
Shekaru 6 baya, amma har yanzu wanda Na’ura ta faɗomawa a Saudiyya ba’a biya su diyya ba

Shekaru 6 baya, amma har yanzu wanda Na'ura ta faɗomawa a Saudiyya ba'a biya su diyya ba

Comments 1

  1. Pingback: Da alama dan wasa Lewandowski zai iya Kamo Ronaldo da Messi - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

March 27, 2023
Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

March 27, 2023
Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
Labarai

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
Labarai

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami
Labarai

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
  • An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
  • Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In