• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, February 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

El-Zakzaky: Kungiyoyi Sun Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Sanya Baki

said by said
July 24, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gamayyar Hadin Kan Kungiyoyin Kare Hakkin Bil’adama Sun Nemi UN, EU Su Sanya Baki Kan Lamarin El-Zakzaky
Gamayyar kungiyoyin fararen hula da na kare hakkin bil’adama sun rubuta wasika zuwa ga majalisar dinkin duniya (UN) da kuma hukumar kare hakkin bil’adama ta kungiyar Tarayyar Turai (EU) suna mai neman su yi kira ga gwmanatin Nijeriya ta kawo karshen danniya da suka yiwa ‘yan shi’a da shugabansu Shaikh Ibraheem Zakzaky.

 

Hakan na dauke ne a cikin sanarwar da membobin wadannan kungiyoyi suka sanyawa hannu, wanda ya hada da Geoffrey N Nwokolo (Esq), Prince Adelaja Adeoye, Dr Hassan Bala, Kwamared E. Ekoja, Kwamared C. Mabel, da kuma Kwamared Ahmad Shuaib, inda suka bayyana cewa hukumomin Nijeriya sun gaza yin adalci kan kisan kiyashin da aka yiwa ‘yan shi’a a Nijeriya tun daga ranar 12 ga watan Disambar 2015. Inda suka ce; “a lokacin da sojojin Nijeriya suka yi amfani da karfin gaske wajen dirarwa ‘yan shi’ar a Zariya dake jihar Kaduna a arewa maso yammacin Nijeriya.” Inji su.

Sanarwar ta ci gaba da cewa; “A lokacin wannan harin, sojoji sun kashe daruruwan membobin wannan kungiya, inda kuma suka kama daruruwansu ciki kuwa harda jagoransu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, da matarsa Zeenat Ibraheem.” Suka tabbatar.

Kungiyar ta bayyana cewa hakan take ‘yancin bil’adama ne na ‘yan shi’ar Nijeriyar a karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem El-Zakzaky. A cewarsu ‘yancin dukkanin wani mutum ciki kuwa harda wanda ake zargi, da wadanda ake tsarewa da kuma daurarru a gidajen yari abin a girmama ne a kowanne lokaci; “kuma dukkan wadanda ake bincike ake kuma ci gaba da tsare su, dole ne a kare lafiyar jikinsu tare da dukkanin wata barazana da take fuskantarsu, kuma a guji sanya musu karfi da dukkanin wani halayya da zai take ‘yancinsu, tare da bin dukkanin ka’idojin da aka gindaya a cikin kundin tsarin mulkin Nijeriya da sauran dokokin duniya wanda Nijeriya ta sanyawa hannu na haramta horo.” Inji sanarwar kungiyar.

Kungiyar ta ce kisan kiyashi, rushe-rushen muhalli da kuma kamu ba bisa ka’ida ba, ya sabawa dokokin Nijeriya na kare ‘yancin bil’adama na ‘yan kasa dake cikin shafi na IV na kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999.
A karshe kungiyar ta yi tir da abin da ta kira take ‘yancin ‘yan shi’ar da shugabansu, Shaikh Zakzaky da matarsa Zeenat, wadanda suka ce ana ci gaba da tsare su da harsasai a jikinsu.

Previous Post

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kwace Fursinoni A Hannun Jami’an Gidan Yari A Filato

Next Post

Jami’ar Adeleke Dake Osun Ta Yi Sabon Shugaba

Next Post

Jami'ar Adeleke Dake Osun Ta Yi Sabon Shugaba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2323 shares
    Share 929 Tweet 581
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1486 shares
    Share 594 Tweet 372
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1395 shares
    Share 558 Tweet 349
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1049 shares
    Share 420 Tweet 262
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    990 shares
    Share 396 Tweet 248
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

February 5, 2023
2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

February 5, 2023
Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
Labarai

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
Labarai

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC
Labarai

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
  • Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
  • Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In