No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Fadan Kabilancin Hausawan Sudan Da Berti Ya Yi Sanadiyyar Rasa Rayukan Mutane 60 Da Raunata Wasu Da dama.

Darurun hausawan sudan sun tare hanyoyin Zirga-zirgar a kasar sudan.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
July 18, 2022
in Labarai, Rikicin Duniya
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Fadan Kabilancin Hausawan Sudan Da Berti Ya Yi Sanadiyyar Rasa Rayukan Mutane 60 Da Raunata Wasu Da dama.

Dubban al’ummar Hausawan Sudan ne suka kafa shingaye tare da kai hari kan gine-ginen gwamnati a garuruwa da dama a ranar Litinin din nan , kamar yadda shaidu suka bayyana, bayan shafe mako guda ana kazamin fadan kabilanci a kudancin kasar.

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

A wani yunkuri na yin karin haske kan rikicin da ya barke a jihar Blue Nile, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane 60 tare da raunata wasu 163 a cewar hukumomin yankin, masu fafutuka na Hausa sun gudanar da zanga-zanga yau ranar Talata a birnin Khartoum na kasar Sudan.

Rikicin, tsakanin kabilar Berti da Hausawa, ya fara barke ne a ranar Litinin din da ta gabata, bayan da ‘yan kabilar Bertis suka ki amincewa da bukatar Hausawa na samar da “Hukumar farar hula da za ta sa ido kan yadda ake samun filaye”, kamar yadda wani fitaccen dan Hausa ya shaida wa Kamfanin dillancin Labarai na AFP da ya nemi a sakaya sunansa.

Sai dai wani jigo a kabilar Bertis ya ce kabilar na mayar da martani ne ga wani “cin zarafi” da Hausawa suka yi musu.

Gwamnan Blue Nile Ahmed al-Omda a ranar Juma’a ya haramta tarukan jama’a da gudanar da zanga-zanga na tsawon wata guda tare da sanya dokar hana fita na dare a jihar da ke kan iyaka da Habasha.

A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, ya ce hukumomi za su “dauki mataki” a kan masu tayar da “wariyar launin fata, ƙiyayya da kuma rikici,” a cewar kamfanin dillancin labarai na SUNA.

A ranar Asabar ne aka jibge sojoji a kogin Blue Nile, kuma tun daga lokacin aka samu kwanciyar hankali a can ko da yake an sake samun tashin hankali a wasu wurare.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A birnin Kassala da ke gabashin kasar, gwamnati ta hana tarukan jama’a bayan da dubban Hausawa “sun bankawa gine-gine da shaguna na gwamnati wuta”, a cewar wani ganau Hussein Saleh.

“Abin tsoro ne a tsakiyar birnin,” wani mazaunin Kassala Idriss Hussein ya shaida wa AFP ta wayar tarho. Ya ce masu zanga-zangar suna ” toshe hanyoyi suna daga sanduna.”

A birnin Wad Madani mai tazarar kilomita 200 (kimanin mil 125) kudu da birnin Khartoum, “daruruwan al’ummar Hausawa ne suka kafa shingaye na duwatsu tare da kona tayoyi a kan babbar gada don hana zirga-zirga,” kamar yadda wani mazaunin garin Adel Ahmed ya shaida wa AFP.

Masana sun ce juyin mulkin da sojoji suka yi karkashin jagorancin Hafsan Sojin kasar Abdel Fattah al-Burhan a watan Oktoban shekarar 2021 ya haifar da tabarbarewar tsaro da ya haifar da sake barkewa a rikicin kabilanci, a kasar da ake fama da munanan tashe-tashen hankula a kai a kai kan filaye, dabbobi, samun ruwa da kiwo.

Masu rajin kare demokradiyya sun zargi sojojin Sudan da tsaffin shugabannin ‘yan tawayen da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya ta 2020 da ta’azzara rikicin kabilanci a kogin Blue Nile don cimma wata manufa ta kashin kai.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa Hausawa dai na daya daga cikin manyan kabilu a nahiyar Afirka, inda miliyoyin mambobi ke zaune a kasashe da dama.

Akwai Hausawa miliyan uku a kasar Sudan, inda galibinsu mabiya addinin Musulunci ne, amma suna jin yarensu na asali maimakon Larabci.

Yawancinsu suna rayuwa ne ta hanyar noma a yankin Darfur, jihar Al-Jazira da kuma jahohin Kassala da ke gabacin Gedaref da Sennar da Blue Nile.

-AFP

Share1Tweet1Share
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Borno Ta Sami Bullar Cutar Kyandar Buri Guda Hudu

Borno Ta Sami Bullar Cutar Kyandar Buri Guda Hudu

Yanzu-Yanzu: Kotu ta tabbatar da Adeleke a matsayin Ɗan Takarar Gwamnan PDP a Zaɓen Osun

Osun: Adeleke ya buɗe ta a fai-fai kan batun taimakon Ministan Buhari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Fiye Da Yara Miliyan 10 A Nijeriya Na Fuskantar Matsanancin Rashin Abinci Mai Gina Jiki -UNICEF

December 30, 2020
Ukraine ta Sanya dokar ta bci, yayin da Rasha ke mata Barazana

Ukraine ta Sanya dokar ta bci, yayin da Rasha ke mata Barazana

February 23, 2022
Barayin waya sun kashe mutun biyu a Kogi

Barayin waya sun kashe mutun biyu a Kogi

June 23, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In