No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Wasanni

FG Ta Baiwa Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya,Masu Horarwa Kyautar Dala 25,000 A Birmingham

Gwamnatin tarayya ta bai wa ‘yan wasan Najeriya da suka samu lambobin yabo a gasar kasashen Commonwealth da ke gudana a birnin Birmingham tare da masu horar da su tsabar kudi dalar Amurka 25,000.

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
August 6, 2022
in Wasanni
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
FG Ta Baiwa Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya,Masu Horarwa Kyautar Dala 25,000 A Birmingham

Gwamnatin tarayya ta bai wa ‘yan wasan Najeriya da suka samu lambobin yabo a gasar kasashen Commonwealth da ke gudana a birnin Birmingham tare da masu horar da su tsabar kudi dalar Amurka 25,000.

RELATED POSTS

FIFA Za Ta Canza Ranar Fara Gasar Cin Kofin Duniya Na Kasar Qatar 2022

FIFA Za Ta Canza Ranar Fara Gasar Cin Kofin Duniya Na Kasar Qatar 2022

August 11, 2022
CWG 2022: Buhari Ya Taya Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya Murna

CWG 2022: Buhari Ya Taya Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya Murna

August 8, 2022
Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara

Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara

August 7, 2022
EPL: Arsenal ta doke Crystal Palace a wasan farko na Kakar 2022/2023

EPL: Arsenal ta doke Crystal Palace a wasan farko na Kakar 2022/2023

August 5, 2022
F1: Alonso Zai Maye Gurbin Vettel A Kungiyar Aston Martin A 2023

F1: Alonso Zai Maye Gurbin Vettel A Kungiyar Aston Martin A 2023

August 1, 2022
Ƴan Sanda

Gardamar Ƙwallo ta sanya Aboki ya Abokanan sa Ƴan Makaranta 2 Wuka a Bauchi.

July 29, 2022

Ministan Matasa da Cigaban Wasanni, Mista Sunday Dare a lokacin da yake gabatar da jawabin ga ‘yan wasa da masu horarwa a Hilton Garden, Birmingham a jiya, ya bayyana cewa wannan tukuicin na daya daga cikin shirye-shiryen da ma’aikatar da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanya a gaba musamman don kara musu kwarin gwiwa.

KARANTA WANNAN LABARIN: Gwamnatin Zamfara ta Yabawa Majalissar Dokokin Jihar Kan Amincewa Da Dokar Kare Hakkin Jama’a

Dare wanda ya samu wakilcin Darakta, Kungiyoyin FEAD da Chef De Mission, Dokta Simon Ebhojiaye, Dare ya bayyana cewa, ‘yan wasa da masu horar da ‘yan wasa suna samun karramawar ne saboda daukaka darajar kasarsu.

Ya ba da tabbacin ci gaba da jajircewar gwamnati wajen bunkasa wasanni a Najeriya. Wannan kuma ya ce, yana daya daga cikin dalilan kafa sashen wasannin motsa jiki a ma’aikatar don kara samar da damammaki ga nakasassu suma su jajirce da kuma yin fice a fagen wasanni.

Ministan ya bayyana kwarin gwiwar cewa tare da ‘yan wasa da masu horar da ‘yan wasa da jami’ai da kwararrun ma’aikatan Najeriya a Birmingham da irin jajircewarsu da kishin kasa, ko shakka babu kasar za ta iya samun karin bajinta a wasannin.

Ya bukace su da su ci gaba da mai da hankali da kuma kara jajircewa domin ganin Najeriya ta ci gaba da kasancewa cikin sahun kasashe na gaba a kwamitin wasanni.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Da take jawabi tun da farko, ‘yar wasan da ta samu lambar zinare mai nauyin kilo 59 na mata, Folashade Lawal, a madadin wadanda suka samu lambar yabo da masu horar da ‘yan wasa, sun nuna jin dadinsu kan yadda gwamnati ta himmatu, tare da bayar da tabbacin cewa kyautar za ta zaburar da ‘yan wasan wajen samun karin lambobin yabo ga kasar.

Ta danganta nasarorin da aka samu kawo yanzu ga daukakar Allah, aiki tare, da’a, aiki tukuru gami da tallafin da gwamnati ke bayarwa wajen bunkasa wasanni a kasar nan.

Olarinoye da Rafiatu Folashade Lawal, sun samu kyautar dala 5,000 kowanne, wanda ya samu lambar azurfa, Taiwo Laidi ya samu dala 3,000; ‘Yan wasan da suka samu lambar tagulla Edidiong Joseph Umaofia da Islamiyat Yusuf sun samu dala 2,000 yayin da kuma aka baiwa masu horar dasu dala 3,000 bi da bi.

Tags: DalaGwamnatin tarayyaMasu HorarwaYan Wasa
ShareTweetShare
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

FIFA Za Ta Canza Ranar Fara Gasar Cin Kofin Duniya Na Kasar Qatar 2022
Wasanni

FIFA Za Ta Canza Ranar Fara Gasar Cin Kofin Duniya Na Kasar Qatar 2022

August 11, 2022
CWG 2022: Buhari Ya Taya Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya Murna
Labarai

CWG 2022: Buhari Ya Taya Tawagar ‘Yan Wasan Najeriya Murna

August 8, 2022
Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara
Labarai

Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara

August 7, 2022
EPL: Arsenal ta doke Crystal Palace a wasan farko na Kakar 2022/2023
Labarai

EPL: Arsenal ta doke Crystal Palace a wasan farko na Kakar 2022/2023

August 5, 2022
F1: Alonso Zai Maye Gurbin Vettel A Kungiyar Aston Martin A 2023
Wasanni

F1: Alonso Zai Maye Gurbin Vettel A Kungiyar Aston Martin A 2023

August 1, 2022
Ƴan Sanda
Labarai

Gardamar Ƙwallo ta sanya Aboki ya Abokanan sa Ƴan Makaranta 2 Wuka a Bauchi.

July 29, 2022
Next Post
Filato: Dalilan Da Suka Sanya Muka Cafke Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar LP – ‘Yan Sanda

Filato: Dalilan Da Suka Sanya Muka Cafke Dan Takarar Gwamna Na Jam'iyyar LP - 'Yan Sanda

Buhari Ya Yi Allah-Wadai Da Kashe-kashen Da Ake Yi A Yankin Kudu Maso Gabas

Buhari Ya Yi Allah-Wadai Da Kashe-kashen Da Ake Yi A Yankin Kudu Maso Gabas

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Yan Sanda Sun chafke Masu Hakar Ma’adinai da dama a Jihar Zamfara

Jami’an tsaro sun hallaka yan ta’adda takwas da ake zargin yan Kungiyar IPOB ne a Imo

May 7, 2021

Kar A Takura Wa Kowa Sanya Takunkumi, Inji Trump

July 18, 2020
Karancin Biredi: Dalilin Daya Sa Muka Janye Yajin Aikin Da Muke Yi, Masu Yin Burodi A Abuja

Karancin Biredi: Dalilin Daya Sa Muka Janye Yajin Aikin Da Muke Yi, Masu Yin Burodi A Abuja

July 22, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In