No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

FRSC ta gargaɗi Direbobi kan tuƙin ganganci a cikin Damina

Kwamandan Shiyya na Hukumar Zubairu Mato ya bayyana haka a cikin wata tattaunawa da Kamfanin Dillancin Labaru na Ƙasa a Kano a ranar Asabar.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 2, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Mutane 6 sun mutu, 19 sun jikkata a wani mummunan hatsari a Jahar Bauchi

FRSC ta gargaɗi Direbobi kan tuƙin ganganci a cikin Damina

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

Hukumar Kula da Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa reshen Jahar Kano, ta gargadi Direbobi dasu yi tuƙi da kula domin gujewa hatsari musamman lokacin Damina.

Kwamandan Shiyya na Hukumar Zubairu Mato ya bayyana haka a cikin wata tattaunawa da Kamfanin Dillancin Labaru na Ƙasa a Kano a ranar Asabar.

Yace dole Direba su siyo tayoyi masu kyau, sun duba dukkanin injin motar su, da ɓangaren haske, domin kiyaye lafiyar su.

KARANTA WANNAN LABARIN: Duk wanda yayi Kalaman Ɓatanci Ga Annabi Isah zai gamu da fushin Allah — Fasto Adebayo

“A lokacin da ruwa yayi ƙarfi, hanyoyi zaka same su da santsi.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Motoci na buƙatar suyi tuƙi tsakanin kilomita 20 zuwa 30 akan babbar hanya, a yayinda ya kamata suyi tuƙi daga kilomita 10 zuwa 20 domin gujewa hatsari,” Inji shi.

Mato yayi kira dasu kula da ramukan hanya, da masu tsallake hanyar a lokacin da suke tuƙi.

Ya ƙara dacewa FRSC za taje Tashoshi tare da wa’azantar da Direbobi dasu guji mugun gudu, da munanan tuƙi akan manyan hanyoyi domin magance hatsari.

Kwamandan Shiyyar ya ƙara dacewa, Hukumar ba zata gajiya ba wajen rufe ramukan hanyoyi ba a Manyan hanyoyi a matsayin wani aikin ta na cigaban Al’umma, tare da taimakon Kamfanoni domin magance hatsari.

Tags: FRSCKano
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
Zaɓukan Fidda Gwani: Shugaban Ƙungiyar Ohaneaze ya buƙaci Inyamurai da su ɗauki dangana

Zaɓukan Fidda Gwani: Shugaban Ƙungiyar Ohaneaze ya buƙaci Inyamurai da su ɗauki dangana

Gwamna Ganduje Yace Tinubu Ba Dan Takara Bane Na Gwaji

Gwamna Ganduje Yace Tinubu Ba Dan Takara Bane Na Gwaji

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Gwamnatin Kano Ta Musanta Cewa Bom Ya Tashi A Jihar

Gwamnatin Kano Ta Musanta Cewa Bom Ya Tashi A Jihar

May 17, 2022

PDP Ta Yi Amai Ta Lashe: Za Mu Yi Takara A Zaben Kananan Hukumomin Kano

December 9, 2020
Nigeria vs Ghana: Orji Kalu ya sayi tikiti guda 5,000 ga magoya bayan Super Eagles

Nigeria vs Ghana: Orji Kalu ya sayi tikiti guda 5,000 ga magoya bayan Super Eagles

March 27, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In