No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Fusatattun Matasa Sun Kone Mutum 2 Kurmus, Bisa Zargin Yiwa Yar Shekara 10 Fyade, Har Ta Mutu

A cewar majiyar, an tsinci gawar yarinyar ne a wani daji da ke kusa da inda aka cire nono da al'aurarta

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 4, 2022
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
0 0
0
Yan sanda sun kama Wanda Ya Kashe Masoyin Shugaba Buhari A Anambra

 

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

 

 

A ranar Litinin din nan ne wasu gungun mutane suka kone wasu mutane biyu da ake zargin yan kungiyar asiri ne bisa zargin laifin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 10, wacce kuma ta mutu, a Ede-Oballa da ke karamar hukumar Nsukka a jihar Enugu.

Wani ganau daga cikin al’ummar da ya nemi a sakaya sunansa ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN cewa lamarin ya jefa al’ummar cikin bakin ciki.

A cewar majiyar, an tsinci gawar yarinyar ne a wani daji da ke kusa da inda aka cire nono da al’aurarta.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“’Yan asalin garin sun damu da cewa an sami mullar yan kungiyar asiri a cikin yankin. Masu tsafi ne kawai za su yi wa yarinya fyade ta mutu har lahira, sannan su cire mata muhimman sassan jikin ta saboda munanan ayyukansu.

“Don haka ne lokacin da mazauna garin suka ji labarin cewa hukumar kula da unguwanni ta kama wadanda suka aikata wannan aika aika, sai kowa ya garzaya ofishin hukumar.

“Mutane da yawa sun fi karfin jami’an tsaro inda suka kamo matsafan biyu da suka kashe yarinyar suka banka musu wuta suna kallon yadda suka kone kurmus.

“Niyyar jami’an tsaro ne su kai wadanda ake zargin wurin ‘yan sanda amma fusatattun matasan sun fi karfinsu,” inji ganau.

Da aka tuntubi shugaban yankin, da kuma kansilan da ke wakiltar al’ummar, Messrs Val Omeje da Hyginus Ogbu, dukkannin su sun tabbatar da faruwar lamarin.

Sun kuma tabbatar da cewa wadanda ake zargin sun fito ne daga cikin al’umma.

Sai dai Kokarin da aka yi na tattaunawa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Mista Daniel Ndukwe, kan lamarin abun ya ci tura.

A martanin da Ndukwe ya mayar ga gajeriyar sakon da aka aike wa wayarsa ta salula, ya ce, “Na ga sakon ka, zan dawo gare ka.”

A wani labarin kuma na daban.

Ma’aikatan gwamnati 100 sun mutu a Jigawa cikin wata guda

Shirin bayar da gudunmawar fansho na jihar Jigawa da na kananan hukumomi ya ce ma’aikatan gwamnati 100 ne suka mutu a cikin wata guda.

Sakataren zartarwa na hukumar Alhaji Kamilu Aliyu Musa ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai game da biyan kudaden fansho da na wadanda suka mutuwa a ofishin sa.

Ya ce hukumar ta biya Naira Billiyan 1.215 ga ma’aikata 550 da suka yi ritaya a watan Yulin shekarar 2022.

Kamilu ya bayyana cewa, wadanda suka amfana an kasasu kashi hudu domin biyansu hakkokinsu.

A cewarsa “Kashi na farko ya hada da mutane 411 da suka ci gajiyar aikin bayan sun yi ritaya daga aikin kuma an biya su sama da Naira miliyan 920,331.

“Kashi na biyu na wadanda suka ci gajiyar tallafin su ne iyalan mutane 100 da suka mutu yayin da suke hidimawa jihar, inda suka karbi adadin Naira miliyan 267,329.”

“Kashi na uku na masu cin gajiyar sun kai mutum 8 suna karkashin ma’aunin fansho na mutuwa kuma za su sami Naira miliyan 27, 952 a matsayin hakkinsu.”

“Yayin da kashi na hudu na wadanda suka ci gajiyar tallafin su ne wadanda ba su yi aiki ba har zuwa shekaru biyar, hukumar za ta mayar musu da kashi 8 bisa dari wanda ya kai Naira dubu 201,437 a matsayin hakkinsu.”

Sakataren zartaswar ya kuma jaddada alkawarin hukumar na biyan kowane ma’aikacin gwamnati da ya yi ritaya hakkokinsa a cikin wata daya da ya yi ritaya.

Kazalika ya yabawa Gwamna Muhammad Badaru Abubukar na jihar bisa goyon bayan da yake baiwa hukumar tare da sakin hakkokin ‘yan fansho a lokacin da ya dace.

Tags: 'YAN BINDIGAFyadeYan kungiyar asiri
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
WHO Ta Sanar Da Kawo Karshen Barkewar Cutar Ebola a Kongo

WHO Ta Sanar Da Kawo Karshen Barkewar Cutar Ebola a Kongo

Gwamnatin Tarayya ta bai wa jihar Yobe motocin kashe Gobara

Mahara Sun Kashe Mai Gadi, Sun Bankawa Wani Gidan Mai Wuta A Ondo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
KWARKWASA: APC ta Kori PDP a Sakatariyarta ta Rivers inda ta buga mishi Fentinta

KWARKWASA: APC ta Kori PDP a Sakatariyarta ta Rivers inda ta buga mishi Fentinta

May 23, 2021

‘Yan Sanda Sun ‘Yanto Shanu 36 A Zamfara Da Barayi Suka Sace

October 28, 2019
An Yaye Jami’an Yan Sanda 9,989 A Borno, Don Yakar Matsalar Tsaro A Jihar

An Yaye Jami’an Yan Sanda 9,989 A Borno, Don Yakar Matsalar Tsaro A Jihar

July 6, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In