• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ganduje ya nemi amincewar Majalisa domin ciwo bashin biliyan 20 dazai gudanar da wasu ayyukan raya ƙasa

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 26, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje

4
SHARES
33
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan Jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya tura takarda ga majalisar dokokin Jahar, inda yake neman majalisar ta amince ya ciwo bashi biliyan 18.7 daga Gwamnatin Tarayya, inda zai yi amfani dasu domin magance matsalolin da cutar Covid-19 ta janyo wa jahar.

Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito cewar, Shugaban Majalisar Hamisu Ibrahim Chidari ya karanta takardar a zauren Majalisar.

A cewar takardar, Gwamnatin Jahar Kano na neman amincewar Majalisar domin bata sukunin samo bashin kuɗaɗe wanda jahohi da dama ƴan majalisun su, sun amince masu su ciwo bashin.

Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje
Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje

KARANTA WANNAN LABARIN: ASUP tayi fatali da cigaba da gina ‘Polytechnics’ a Najeriya

Yace Gwamnatin Tarayya tuni ta amince ta rarraba sama da Naira biliyan 18 ga dukkanin jahohi 36 a matsayin kuɗin rarar mai na bail out.

Gwamnan ya kuma tura wata takarda ga majalisar dokokin inda yake neman amincewar ta, domin ciwo bashin Naira biliyan 2 dazai siyo motoci ƙirar BRT guda 100 da zasu inganta sufuri.

Takardar tayi nuni dacewar, tuni Gwamnatin Jahar Kano ta bada Naira Miliyan ɗari 500 a matsayin kuɗin ajiya, kuma tana son amso bashi domin ƙarasa biyan kuɗaɗen, wanda hakan zai bada damar kawo motocin, dake da manufar magance wahalhalun sufuri da ake fuskanta a faɗin Jahar.

Bayan an shafe tsawon lokaci ana tattaunawa akan kuɗirin, Majalisar ta amince da ciwon bashin, wanda keda manufar inganta rayuwar ƴan Jahar Kano.

A wani Labarin kuma, Majalisar Dokokin ta karɓi takarda daga ofishin sakataren Gwamnatin Jahar, inda yake tunatar da Majalisar akan rantsar da Shugaba da Mambobin Hukumar Kula da Harkokin Majalisa, gami da sake naɗi, da ɗaga darajar Akawu da Mataimakin Akawun Majalisar ya zuwa shugaban Hukumar kula da Harkokin Majalisa, da Muƙamin Babban Sakatare, da wasu daraktoci a Majalisar Dokokin Jahar Kano.

Tags: Ayyukan raya ƙasa. kanoBashiGanduje
Previous Post

ASUP tayi fatali da cigaba da gina ‘Polytechnics’ a Najeriya

Next Post

Da ɗuminsa: Gwamnonin Kudu maso yamma na gudanar da taron tsaro a Lagos

Next Post
Gwamnonin Kudu Maso Yamma

Da ɗuminsa: Gwamnonin Kudu maso yamma na gudanar da taron tsaro a Lagos

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
Labarai

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
  • Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In