No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Gazawar gwamna Obaseki a jihar Edo wata babbar dama ce ga Jam’iyyar APC – Ganduje

abubakar by abubakar
August 8, 2020
in Siyasa
Reading Time: 1 min read
0 0
0

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje yace takwaransa na Jam’iyyar PDP Gwamna Obaseki na jihar Edo ya gaza.

RELATED POSTS

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

June 24, 2022
Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

June 24, 2022
2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

June 24, 2022
Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

June 24, 2022
Kotu

Da Ɗuminsa: Kotun Ƙoli Zata yanke hukunci kan sashe 84 (12) na Dokar Zaɓe a yau

June 24, 2022
Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

June 24, 2022

Ganduje wanda shi ne shugaban kwamitin yaƙin zaɓen da za a yi a jihar Edo ya ce gazawar Obaseki wata babbar dama ce da jam’iyyar APC wajen lashe zaɓen da za a yi.

Ganduje da Obaseki sun kasance ƙarƙashin inuwar jam’iyya ɗaya kafin takwaran nasa na jihar Edo ya koma jam’iyyar PDP biyo bayan rashin nasarar samun tikitin tsayawa takara.

http://dimokuradiyya.com.ng/jihar-edo-ize-iyamu-ya-zama-%c9%97an-takarar-jamiyyar-apc-bayan-lashe-za%c9%93en-fidda-gwani-da-aka-yi/

Yanzu haka dai Fasto Ize-Iyamu shi ne zai takara a jam’iyyar APC shi kuma Obaseki ƙarƙashin inuwar jam’iyyar PDP.

“Obaseki zai zamowa PDP alaƙaƙai saboda babu wani abin muzo mu gani da yiwa jihar Edo” cewar Ganduje.

“Ina faɗa muku ya gaza, kuma hakan babbar dama ce a gare mu, zamu kara da shi”.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Kwamitin da shugaban kasa ya tura jihar suna can domin tallafawa ɗan takarar jam’iyyar APC ɗin Fasto Ize-Iyamu domin ganin ya kai ga gaci.

Tags: APCEdoGandujeIze-IyamuKanoMuhammadu BuhariNajeriyaObasekiPDPSiyasa
ShareTweetShare
abubakar

abubakar

Related Posts

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

June 24, 2022
Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord
Siyasa

Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

June 24, 2022
2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa
Siyasa

2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

June 24, 2022
Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

June 24, 2022
Kotu
Siyasa

Da Ɗuminsa: Kotun Ƙoli Zata yanke hukunci kan sashe 84 (12) na Dokar Zaɓe a yau

June 24, 2022
Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa
Siyasa

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

June 24, 2022
Next Post

Yana da kyau a 2023 Mulki ya koma kudu - Cewar Gwamna El-Rufa'i

Fashewar Abubuwa A Lebanon: An Garkame Wadansu Manyan Jami’an Gwamnati

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

A Shirye Muke Mu Kara Da Abduljabbar – Malaman Kano

March 6, 2021

Yarana 10 da ƙanwata sun mutu sakamakon cin abinci mai guba – Magidanci ya bada labari

July 21, 2021
Arsenal ta fara cefane a kakar bana inda ta dauki Nuno Tavares daga Benfica

Arsenal ta fara cefane a kakar bana inda ta dauki Nuno Tavares daga Benfica

July 10, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    689 shares
    Share 276 Tweet 172
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    39 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
  • Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
  • Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In