• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
November 5, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa
1
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Gidauniyar Sanatan kaduna Malam Uba sani wato Uba Sani foundation ta kai daukin ceto rayuwar Labaran Abubakar, dan shekara 19 da fashewar tankar man fetur ta rutsa dashi

Labaran Wanda ya Kasance dan rakiyar wani mai suna Musa Abdu direban tanka ne da ya cika tankarsa a Kan Hanyar Abuja zuwa Kaduna Amma tankar ta kama da wuta. An kwantar da su biyun a babban asibitin Suleja inda Musa direnan ya rasu washegarin Ranar
An kai Labaran izuwa asibitin Barau Dikko Kaduna domin jinya.

Yayin da al’amarin nasa ya yi kamari, a makon da ya gabata aka mayar da Labaran zuwa asibitin koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika- Zariya inda za a yi masa tiyata a hannunsa sakamakon konewa da ya shafi jijiyoyin sa.

Ana haka-ana Haka ne gidauniyar Uba Sani ta samu labarin halin da Labaran ke ciki kasancewar ‘dan uwan sa, Malam Muhammad Abubakar ya gajiya da bibiyar hanyoyin da duk suka sace wajen ganin an samu damar yi wa Labaran Aikin tiyatar Amma Al’amarin yaci tura.

Shugaban gidauniyar, Sanata Uba Sani ya kawo masa dauki ta hanyar amincewa da duk kudaden da za a kashe a wajen Aikin jiyyarsa
Labaran Abubakar da kawunsa Muhammad Abubakar sun kasance cike da yabo ga Sanata Uba Sani wanda Gidauniyar sa ke aikin ceton rayuka a matsayin daya daga cikin muhimman abubuwan da ta sa a gaba.

Idan dai ba a manta ba a shekarar da ta gabata ne gidauniyar Uba Sani ta kashe sama da Naira miliyan 5 wajen gudanar da ayyukan jinya daban-daban, da suka hada da kashe kudaden majinyata masu bukatar tiyata, gwajin lafiya kyauta na masu ciwon suga, sikila, zazzabin cizon sauro da kuma hepatitis B, raba masu juna biyu kayan haihuwa ga mata daga gidajen talakawa daban daban.

Tags: Sanata Uba Sani
Previous Post

Kotu Ta Tsare Wasu Masu Sayar Da Ganye 2 Da Wani Mutum 1 Bisa Zargin Kisan Kai

Next Post

NSCDC ta tura jami’ai 20,000 domin zaɓen Gwamnan Anambra

Next Post
Jami'an NSCDC

NSCDC ta tura jami'ai 20,000 domin zaɓen Gwamnan Anambra

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In