No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Addini

Gidauniyata bata taɓa Tilasta Kiristoci su karɓi Musulunci Ba — Martanin Ganduje Ga Babachir

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayyar yace Gidauniyar an kirkire ta da manufar Tilasta Kiristoci karɓar Musulunci.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 13, 2022
in Addini, Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Gidauniyata bata taɓa Tilasta Kiristoci su karɓi Musulunci Ba — Martanin Ganduje Ga Babachir

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Gwamnan Jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya Musanta kalaman tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya Babachir Lawal cewa Gidauniyar Ganduje ana amfani da’ita domin tilasta Kiristoci shiga Musulunci.

A lokacin da yake nuna ƙin amincewar sa ga Sanata Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Bola Tinubu Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa a Jam’iyyar APC, Lawal ya ƙalubalanci Ganduje na yunƙurin musuluntar da Najeriya.

Ganduje
Ganduje

KARANTA WANNAN LABARIN:;NMA ta buƙaci Adalci ga ƴan uwan Majinyacin da suka Jikkata Likita

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayyar yace Gidauniyar an kirkire ta da manufar Tilasta Kiristoci karɓar Musulunci.

Amma a cikin wata sanarwa da Kwamishinan Yaɗa Labaru Malam Muhammad Garba ya fitar a madadin Ganduje, yace wannan Kalamai ƙarya ce tsantsagwaron ta.

Yace Musulunci yana ba kowa dama ya zaɓi Addinin da yake so, ya na baiwa Waɗanda ba musulmai ba dama ta bangaren tattalin arziki, Al’ada da Shuwagabanci.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Yace ba’a taɓa samun wani Kirista an tilasta shi karɓar Musulunci ba, domin tana akan koyarwar musulunci.

Tags: Babachir LawalGandujeMusulunci
Share1Tweet1Share
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Da Ɗuminsa: Najeriya ta sanya ranar fara Jigilar Maido da Alhazan ta

Da Ɗuminsa: Najeriya ta sanya ranar fara Jigilar Maido da Alhazan ta

Shugaba Buhari yace bashi da Dukiyar da zai barwa Ɗiyansa su Gada

Shugaba Buhari yace bashi da Dukiyar da zai barwa Ɗiyansa su Gada

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Tashin Farko An Samu Mutum 5 Masu Korona A Gombe

April 21, 2020
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sanda Na Adamawa, Sun Yi Garkuwa Da Uwa Da ‘Yarta

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sanda Na Adamawa, Sun Yi Garkuwa Da Uwa Da ‘Yarta

October 11, 2021
Buhari ya Jajantawa Gwamnatin Legas, Kan Mutuwar Daliban Da Mota Ta Murkushe

Buhari ya Jajantawa Gwamnatin Legas, Kan Mutuwar Daliban Da Mota Ta Murkushe

December 8, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In