• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, November 30, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Group Din Muryar Matasa Na Facebook Ya Shirya Taron Sada Zumunci A Katsina

said by said
August 6, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
2
SHARES
16
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Shamsuddeen Sa’eed Da Yusuf Hamisu

 

Taron ya gudana ne a ranar Lahadi 2 ga watan Agustan 2020 wanda ya zo daidai da 12/12/1441AH a wani dakin taro a cikin garin Katsinan Dikko.

Shi dai wannan taro shi ne kashi na biyu wanda mahukumtan wannan ‘Group’ suka taba shiryawa, inda na farko ya gudana a cikin garin Kaduna a lokacin bikin karamar sallar shekarar da ta gabata.

Wannan taron ya wakana ne karkashin jagorancin shugaban kwamitin shirye-shirye na dandalin wato Halliru Abubakar Dabai. An gabatar da muhimman batutuwa da dama wanda suka hada tarihin kafuwar dandalin tun daga farko har ya zuwa lokacin da ake yanzu sama da shekara 5.

Wanda ya kirkiri dandalin wato Shamsuddeen Sa’eed Mu’az ne ya yi jawabi. A cikin jawaban nasa ya fadi kalubalen da ya fuskanta kafin kafuwar gidan, da kuma nasarorin da gidan ya cimmawa, inda ya ce babbar nasarar da gidan ya cimmawa shi ne kokarin hadakan matasa da kuma sadar da ingantattar alaka tsakanin matasan Nijeriya baki day aba tare da nuna kowanne bambanci ba, wanda karkashin hakan a yanzu ana kokarin kafa kungiya mai zaman kanta ta muryar matasan Nijeriya baki daya wacce za ta maida hankali kan ayyukan ci gaban matasa da taimakon gajiyayyu da marayu da kuma marasa karfi, koyar da sana’o’i dogaro da kai, yaki da shaye-shaye, fyade, da sauran munanan dabi’u, da kuma ankarar da al’umma a duk abin da ya shige masu duhu, kuma ya ce tuni shirye-shiryen sun yi nisa kuma suna samun nasara sosai.

Daga bisani aka rantsar da sabbin shuwagabannin tare da sauke tsaffi sabbin shuwagabannin da ya faro ne daga Chairman din group din Ustaz Yusuf Hamisu har zuwa PRO Halima Abdullahi.

Tun kafuwar group din duk bayan wata 6 ana gudanar da zabe na shugabannin group tun daga Chairman har zuwa PRO mukamai sha biyar. Wanda kuma satika kafin taron aka yi zabe a group din.

A lokacin jawabin tsohon  Ciyaman Suraj Salam Shinkafi a madadin tsaffin shuwagabannin da suka sauka, ya fadi nasarori da kuma kalubale da ya fuskanta a lokacin da yake jagorantar dandalin muryar matasan mai dauke da membobi sama da dubu sittin da hudu (64, 000) sannan ya bama Ciyaman mai ci shawarwari masu amfani, daga karshe ya yi fatan alkhairi ga sabuwar gwamnati.

Shima Ciyaman mai ci wato Ustaz Yusuf Hamisu a lokacin jawabinsa ya yi farinciki kwarai da gaske kuma ya jinjina ma tsohon shugaban musamman ganin cewa karkashin gwamnatinsa aka shirya gangamin taron kuma ya kawo su jihar sabon Ciyaman  wato Katsinan Dikko,

Tare da kafa tushe na bude kungiya mai zaman kanta ta MURYAR MATASAN NIGERIA  daga karshe ya yi godiya ga membobin da suka zabe shi ya kuma yi musu alkawrin aiki tukuru a tsawon wa’adin mulkin da zai yi na shekara daya.

Taron dai ya samu halartar membobi da dama daga sassan kasar nan kama daga arewaci har ya zuwa Kudancin kasar, daga karshe an yi addu’oin neman samun zaman lafiya musamman arewacin Nijeriya da ma kasa baki daya.

 

Previous Post

Gasar Europa Ta Dawo Daga Hutun Korona

Next Post

Korona Ta Hana Cinikin Otel A Jihar Nasarawa

Next Post

Korona Ta Hana Cinikin Otel A Jihar Nasarawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2143 shares
    Share 857 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023
An Harbe Daliban Sakandire 3 A Babban Birnin Tarayya Abuja

An Harbe Daliban Sakandire 3 A Babban Birnin Tarayya Abuja

November 30, 2023
Tsaro Da Ilimi Zai Lakume Fiye Da Naira Tiriliyan 6 A Cikin Kasafin Bana

Tsaro Da Ilimi Zai Lakume Fiye Da Naira Tiriliyan 6 A Cikin Kasafin Bana

November 30, 2023
Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Horar Da Jami’an Sa Kai 4,200

Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Horar Da Jami’an Sa Kai 4,200

November 30, 2023
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703
Labarai

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300
Labarai

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa
Labarai

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703
  • Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300
  • Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In