No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Gwamna Abdulrazaq Da Saraki Sun Yi Kacibus A Masallacin Idin Ilorin

Da gwamna ya isa filin sallah, kai tsaye ya nufi sashin da aka tanadar masa ya zauna.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 9, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Gwamna Abdulrazaq Da Saraki Sun Yi Kacibus A Masallacin Idin Ilorin

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

 

A karon farko cikin shekaru hudu Gwamna Abdulrahman Abdulrazaq na jihar Kwara da tsohon shugaban majalisar dattawa Abubakar Bukola Saraki sun yi musabaha a filin sallar idi na Ilorin.

Da yawa daga cikin masu ibada sun yi mamaki lokacin da gwamnan ya je wurin Saraki ya mika hannunsa.

Tsohon mai matsayi na uku a kasar nan ya mayar da martani kuma dukkan mutanen sun yi musanyar gaisuwa.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Da gwamna ya isa filin sallah, kai tsaye ya nufi sashin da aka tanadar masa ya zauna.

Jim kadan ya mike tsaye ya nufi inda Saraki yake zaune ya gaishe shi, suka yi musabaha.

Hakan ya jawo tsawa daga masu ibada a sashe na musamman VIP, inda suka tashi tsaye domin su hango shugabannin siyasa.

Daga nan sai gwamnan ya yi gaba da gaisawa da sauran shugabanni, musamman tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Abubakar Kawu Baraje, aminin Saraki.

Sauran wadanda suka halarci filin Sallar Idi sun hada da tsohon Alkalin Alkalan Najeriya, Mai Shari’a Moddibo Alfa Belgore.

Bayan wannan tataburzan, daya daga cikin ’yan kwamitin shirya taron a filin idin ya yaba wa gwamnan bisa nuna iya jagoranci.l na gari

Saraki, wanda shi ne Wazirin Ilorin, ya iso filin sallah tun da farko tare da mukarrabansa da sauran manyan baki.

Saraki da Abdulrazaq, wadanda suke jam’iyyu daban-daban, sun yi ta fafatawa a shekarun baya.

Tags: APCPDP
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Harin Gidan Yarin Kuje: ‘Yan sanda sun sake kama wani dan Boko Haram da ya tsere a Nasarawa

Harin Gidan Yarin Kuje: 'Yan sanda sun sake kama wani dan Boko Haram da ya tsere a Nasarawa

Tsadar Rayuwa: Da Karfe Tsiya Masu Zanga-Zanga Sun Kutsa Kai Gidan Gwamnatin Sri Lanka

Tsadar Rayuwa: Da Karfe Tsiya Masu Zanga-Zanga Sun Kutsa Kai Gidan Gwamnatin Sri Lanka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Zaben Gwamna A Kogi: INEC Ta Nemi Gudummawar Sarakunan Gargaji

November 10, 2019
Dubu Sittin aka bamu mu kashe wani mutum: in ji wasu mutane a Kebbi

Dubu Sittin aka bamu mu kashe wani mutum: in ji wasu mutane a Kebbi

June 5, 2021
Bayan Shafe Kwanaki 10 A Hannun ‘Yan Bindiga limamin Cocin Katolika Na Umuahia Ya sake Samun ‘Yanci

Bayan Shafe Kwanaki 10 A Hannun ‘Yan Bindiga limamin Cocin Katolika Na Umuahia Ya sake Samun ‘Yanci

October 24, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In