• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, June 3, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Gwamna Ganduje Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Kano Pillars Da Kyautar Kuɗi Dala Dubu Daidai

Mustapha Haruna Khalifa by Mustapha Haruna Khalifa
August 6, 2019
in Uncategorized
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA Bashir Abdullahi El-bash:-

Saboda hazaƙar da su ka nuna wajen ciyo kofi, gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano, ya gwangwaje ƴan wasan kwallon ƙafa na (Kano Pillars) tare da shugabanninsu da kuɗi kimanin Dala Dubu ɗaya ga kowane mutum ɗaya a matsayin kyautar sharar fage kafin azo ranar da za a shirya musu babban taro na musamman a karrama su da lambobin yabo nan da ƴan wasu kwanaki kaɗan.

Ya yin da ya ke nuna farin cikinsa kan wannan nasara, gwamna Ganduje ya bayyana cewa “mun ba ku wannan dala dubu ɗaya ga kowannenku, kuma ina kyautata zaton kun kai mutum (40), wannan daya ne daga cikin irin kyaututtukan da za su zo gare ku.

Gwamna Ganduje ya bayyana haka ne a yau Litinin, 5 ga watan Ogusta, 2019 a Ofishinsa ya yin da ƴan wasan su ka ziyarce shi tare da magoya bayansu domin shaida masa dawowarsu da kuma gabatar masa da kofin a hukumance.

Daga ƙarshe kuma, gwamna Ganduje ya jaddada musu ƙudirinsa na cigaba da ba da gudunmawa da tallafawa ƙungiyar wasan kwallon ƙafar da kuma bunƙasa harkokin wasanni gaba daya a Jihar Kano.

Inda ya ke cewa “Kano Pillars, ita ce kungiyar wasan kwallon ƙafa mafi girma a Nageriya. Kuma dukkan ƴan Nageriya sun fahimci hakan sun kuma san hakan sarai. Ya yin da Kano Pillars ta doke Niger Tornadoes, mu na da dukkan manyan dalilai na yin murna. Yan wasanmu masu tarbiyya ne da himma gami da kishi.

“Dan haka, gwamnatinmu za ta cigaba da ba da kykkyawar kulawa kan harkokin wasanni. Kuma mun yanke shawarar samar da sabuwar ma’aikatar kula da bunkasa harkokin wasanni da matasa. Ya kuma kara da cewa mu na alfahari da matasanmu. Mu na alfahari da ku Kano Pillars, wannan nasara na nufin akwai ƙarin nasarori a gaba”.

“Sama da shekaru 60 da su ka gabata, rabonmu da wannan kofi, amma yanzu mun yi nasara sanadiyyar wannan kungiya, mu na da dukkan dalilai da za mu yi murna tare da ku. Za mu cigaba da yin dukkan mai iyuwa domin cigaban ku”.

Da ya ke nasa jawabin, Shugaban kungiyar ta Kano Pillars, Suraj Shu’aibu, ya yaba tare da godewa gwamna Ganduje kan irin rawar ganin da ya ke takawa wajen ciyar da wannan kungiya gaba.

Ya kuma yi wa gwamna alƙawarin cigaba da dabbaka tarbiyya da ladabin ƴan wasansu tsawon lokacinsa. Kamar yadda ya ce “ba shakka, ƴan wasanmu su na da tarbiyya, za kuma mu cigaba da kiyayeta da habaka ta”.

Previous Post

Neymar: Barcelona Ta Fara Shirin Magana Da PSG

Next Post

An Kammala Tantance ‘Ya’yan Talakawa Guda 700 Da Gwamnan Yobe Zai Dauki Nauyin Karatunsu Zuwa Kasashen Waje

Next Post

An Kammala Tantance 'Ya'yan Talakawa Guda 700 Da Gwamnan Yobe Zai Dauki Nauyin Karatunsu Zuwa Kasashen Waje

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2600 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2129 shares
    Share 852 Tweet 532
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1904 shares
    Share 762 Tweet 476
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1438 shares
    Share 575 Tweet 360
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023
Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

June 2, 2023
Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC

Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

June 2, 2023
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL
Labarai

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn
Labarai

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa
Labarai

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL
  • Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn
  • Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In