No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamna Ganduje Yace Tinubu Ba Dan Takara Bane Na Gwaji

A wani taron karramawa da kungiyar masu goyan bayan takarar Asuwaju Bala Ahmad Tinubu gwamna Ganduje ya ce takarar Tinubun ba ta gwaji bace.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
July 2, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Gwamna Ganduje Yace Tinubu Ba Dan Takara Bane Na Gwaji

Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jam’iyyar APC mai dan takarar shugaban kasa, wanda ba shugaba ne na gwaji ba duba da irin kwazonsa da kafuwar sa a harkokin siyasa da gudanar da ayyuka a Najeriya.

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Gwamnan ya bayyana hakan ne a masaukin Gwamnan da ke Gidan Aminu Kano, a Abuja, lokacin da ya karbi lambar yabo da kungiyar hadin kan Tinubu Support Groups Worldwide, na ‘National Directorate’ wato daraktan kungiyar na kasa, da suka hada da Najeriya, Amurka, burtaniya, Canada, Ireland suka ba shi lambar yabo. Kasashen Jamus, Afirka ta Kudu, Saudi Arabia, Brazil, Oman, da UAE, saboda rawar da ya taka wajen nasarar Tinubu a zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Wannan na kunshe ne a ciki wata sanar da kwamishinan yada labarai na jihar Muhammad Garba ya aikewa Dimokuradiyya; Ya ce ganin yadda ya yi fice a matsayinsa na gwamnan jihar Legas inda ya kafa wata gaggarumar tawaga da ta kunshi mutane daga sassa daban-daban na kasar nan wadanda suka mayar da jihar zuwa mafi karfin tattalin arziki a shiyyar, shugabancin Asiwaju zai iya tafiyar da al’amuranmu da dama.

Ganduje ya yi nuni da cewa fitowar Asiwaju a zaben fidda gwani na ba da fata da kwarin gwiwar cewa jam’iyyar ta shirya yin nasara a zaben 2023.

Gwamnan ya kuma godewa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa samar da yanayin gudanar da zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da gwamnoninta da kuma sauran masu neman takara da suka bayyana a shirye suke su hada kai da Asiwaju domin samun nasarar jam’iyyar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sanarwar ta kuma ce, Ya nuna jin dadinsa da karramawar da kungiyar ta yi masa, ya kuma yi alkawarin kara yin aiki tukuru domin samun nasarar takarar shugaban kasa na Asiwaju.

Tun da farko, Babban Darakta Janar na kungiyar, Dakta Doyin Johnson, ya bayyana cewa an ba Gwamna Ganduje lambar yabon ne a matsayin godiya ga dabarar rawar da ya taka wajen tabbatar da shugabancin Asiwaju.

Ya kuma roki gwamnan da ya ci gaba da yin amfani da basirarsa da kuma kwazonsa na gangami domin tabbatar da nasarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben mai zuwa.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Shima da yake nasa jawabin, gwamnan jihar Imo, wanda yana cikin tawagar, ya dorawa gwamnan da ya bayyana a matsayin mutum mai daraja, da ya kara tsara dabarun cin zabe a karo na biyu a shekarar 2023.

Tags: Ahmed Bola TinubuDr Abdullahi Umar Ganduje
ShareTweetShare
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Cibiyar Cigaban Mata Ta Kasa NCWD Za Ta  Yi Gyaran fuska A Tsare-tsarenta

Cibiyar Cigaban Mata Ta Kasa NCWD Za Ta Yi Gyaran fuska A Tsare-tsarenta

Sojoji Sun Gudanar Da Aikin Yashe Magudanan Ruwa A Kano

Sojoji Sun Gudanar Da Aikin Yashe Magudanan Ruwa A Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Hotuna: Bola Tinubu Ya Ziyarci Yahaya Bello, Inda Ya Samu Kyakkyawar Tarba

Hotuna: Bola Tinubu Ya Ziyarci Yahaya Bello, Inda Ya Samu Kyakkyawar Tarba

June 10, 2022
Wani Jami’i Mai Kula Da Zirga-zirgar Jiragen Sama Ya Mutu A Bakin Aiki

Wani Jami’i Mai Kula Da Zirga-zirgar Jiragen Sama Ya Mutu A Bakin Aiki

November 22, 2021

Da Yiwuwar Korona Ta Kashe ‘Yan Afrika Dubu 150, Inji Hukumar Lafiya Ta Duniya

May 16, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In