Gwamnatin Buhari ta Amince da Samar da Sabbin Jami’o’i Masu Zaman Kansu 33
Wasu bayanai da aka samu daga Hukumar Kula da Jami’o’i ta kasa a karshen mako, sun nuna cewa adadin jami’o’i masu zaman kansu 33 ne gwamnatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta amince da su a cikin watanni 16. Jaridar Dimokuraɗiyya ta rawaito cewa watanni 16 sun fara ne daga wata Janairu 2021 zuwa Afrilu … Continue reading Gwamnatin Buhari ta Amince da Samar da Sabbin Jami’o’i Masu Zaman Kansu 33
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed