No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kiwon Lafiya

Gwamnatin Legas Ta Kaddamar Da Jirgin Ruwan Daukar Marasa Lafiya Ga Al’ummomin Dake Kewayen Ruwa

Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas tare da hadin gwiwar ma’aikatar lafiya ta jihar Legas da kuma hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas, a ranar Laraba, sun kaddamar da wani jirgin ruwan marasa lafiya a matsayin wani shiri na fadada ayyukan daukar marasa lafiya zuwa yankunan da suke da kogi na jihar.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
June 23, 2022
in Kiwon Lafiya
Reading Time: 1 min read
1 0
1
Gwamnatin Legas Ta Kaddamar Da Jirgin Ruwan Daukar Marasa Lafiya Ga Al’ummomin Dake Kewayen Ruwa

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Gwamanan Borno Zulum Ya Bayar Da Gidaje 81, Tare Da Tsabar Kudi Naira Miliyan 79m Ga Likitoci 81

Gwamanan Borno Zulum Ya Bayar Da Gidaje 81, Tare Da Tsabar Kudi Naira Miliyan 79m Ga Likitoci 81

July 2, 2022
Hoton masu ta'ammali da miyagun ƙwayoyi

Sigari na Kashe Ƴan Najeriya sama da mutane 30,000 a duk shekara — Cewar WHO

June 29, 2022
Zazzabin Lassa

Cutar Lassa Fever ta hallaka mutane 158 a Jahohi 24 cikin watanni 6

June 28, 2022
‘Yan Majalissar Wakilai Zasu Binciki Kayayyakin Da Ake Amfani Dasu Wajen Tsaftace Bayan Gida A Kasuwannin Najeriya

‘Yan Majalissar Wakilai Zasu Binciki Kayayyakin Da Ake Amfani Dasu Wajen Tsaftace Bayan Gida A Kasuwannin Najeriya

June 21, 2022
Aliku Ɗangote

Dangote, Ƴan Kasuwa Sun bada Kyautar Biliyan 15 domin gina Asibitin Matan Sojin Ruwa

June 19, 2022
Garkuwa Da Mutane: Kungiyar Likitocin Jihar Abia Ta Dakatar Da Yajin Aikin Data Tsuduma

Garkuwa Da Mutane: Kungiyar Likitocin Jihar Abia Ta Dakatar Da Yajin Aikin Data Tsuduma

June 18, 2022

Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas tare da hadin gwiwar ma’aikatar lafiya ta jihar Legas da kuma hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas, a ranar Laraba, sun kaddamar da wani jirgin ruwan marasa lafiya a matsayin wani shiri na fadada ayyukan daukar marasa lafiya zuwa yankunan da suke da kogi na jihar.

Babban Manajan LASWA, Mista Oluwadamilola Emmanuel, ya bayyana cewa kaddamar da Jirgin ruwan wani shiri ne na kara hada kan tsarin gaggawa da ceto.

KARANTA WANNAN LABARIN: Sanatocin Jam’iyar APC 22 Na Daf Da Komawa Jam’iyar PDP—— Femi Fani-Kayode

Ya ce, “A hankali muna gina wannan aikin, kuma mun ga yadda tsaro a hanyoyin ruwa ke ci gaba da inganta kowace shekara.

“Abin da muke shirin yi a halin yanzu shine samun namu ainihin kayan gaggawa da jirgin ruwan mayar da martani tare da Jet Ski da dakin sarrafawa da za a kaddamar nan ba da jimawa ba.”

Babban sakatare na ma’aikatar lafiya ta jihar Legas, Mista Olusegun Ogboye, ya bayyana a wajen taron cewa, jirgin ruwan zai fi magance matsalolin gaggawa na kan ruwa da kuma samar da ayyukan wayar da kan al’umman dake kan kogi da gefensa.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce, “Ma’aikatar lafiya za ta kuma samar da kayan aikin dan adam da kayayyakin amfani don samar da lafiya. Jihar ta yi shirin samun karin jiragen ruwa domin tabbatar da cewa aikin yana tafiya yadda ya kamata tare da biyan bukatun jama’ar jihar Legas.”

Tags: Jihar LegasJirgin RuwaMarasa Lafiya
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Gwamanan Borno Zulum Ya Bayar Da Gidaje 81, Tare Da Tsabar Kudi Naira Miliyan 79m Ga Likitoci 81
Kiwon Lafiya

Gwamanan Borno Zulum Ya Bayar Da Gidaje 81, Tare Da Tsabar Kudi Naira Miliyan 79m Ga Likitoci 81

July 2, 2022
Hoton masu ta'ammali da miyagun ƙwayoyi
Labarai

Sigari na Kashe Ƴan Najeriya sama da mutane 30,000 a duk shekara — Cewar WHO

June 29, 2022
Zazzabin Lassa
Kiwon Lafiya

Cutar Lassa Fever ta hallaka mutane 158 a Jahohi 24 cikin watanni 6

June 28, 2022
‘Yan Majalissar Wakilai Zasu Binciki Kayayyakin Da Ake Amfani Dasu Wajen Tsaftace Bayan Gida A Kasuwannin Najeriya
Kiwon Lafiya

‘Yan Majalissar Wakilai Zasu Binciki Kayayyakin Da Ake Amfani Dasu Wajen Tsaftace Bayan Gida A Kasuwannin Najeriya

June 21, 2022
Aliku Ɗangote
Kiwon Lafiya

Dangote, Ƴan Kasuwa Sun bada Kyautar Biliyan 15 domin gina Asibitin Matan Sojin Ruwa

June 19, 2022
Garkuwa Da Mutane: Kungiyar Likitocin Jihar Abia Ta Dakatar Da Yajin Aikin Data Tsuduma
Kiwon Lafiya

Garkuwa Da Mutane: Kungiyar Likitocin Jihar Abia Ta Dakatar Da Yajin Aikin Data Tsuduma

June 18, 2022
Next Post
Miyagun Mutane Na Shirin Sanya Najeriya Cikin Damuwa – Buhari

Miyagun Mutane Na Shirin Sanya Najeriya Cikin Damuwa – Buhari

NUT Tayi Watsi Da Korar Malaman Makaranta 2,357 Da Gwamnatin Jihar Kaduna Tayi

NUT Tayi Watsi Da Korar Malaman Makaranta 2,357 Da Gwamnatin Jihar Kaduna Tayi

Comments 1

  1. Pingback: Miyagun Mutane Na Shirin Sanya Najeriya Cikin Damuwa – Buhari - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Za mu shafe Iran daga duniya idan yaki za mu yi – Trump

June 22, 2019

TSAKANIN BUHARI DA ATIKU: Kowa Ta Sa Ta Fisshe Shi: Tsokaci 40 Game Da Zaben Shugaban Kasa

February 4, 2019
Da ɗuminsa: Ƴan fashi da makami sun sake kai hari a bankin Wema na Osun

Ƴan bindiga sun nemi Miliyan 100 kuɗin fansar Ɗalibar BUK da suka sace a Kano

October 6, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    697 shares
    Share 279 Tweet 174
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    40 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
  • Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
  • Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In