No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Ogun Ta Ayyana Ranar Talata A Matsayin Hutu Don Yin Rijistar Katin Zabe

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya ayyana ranar Talata a matsayin ranar da babu aiki a jihar yayin da wa’adin rajistar masu kada kuri’a a babban zaben 2023 yake zuwa karshe.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 25, 2022
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
1 0
0
Gwamnatin Ogun Ta Ayyana Ranar Talata A Matsayin Hutu Don Yin Rijistar Katin Zabe

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya ayyana ranar Talata a matsayin ranar da babu aiki a jihar yayin da wa’adin rajistar masu kada kuri’a a babban zaben 2023 yake zuwa karshe.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar a Abeokuta ranar Lahadin data gabata ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Kunle Somorin.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/karfin-mummunar-dabiar-sayen-kuria-yana-barazana-ga-dimokuradiyyar-najeriya-sanusi/

Abiodun ya ce, “Bikin hutun kwana daya shi ne a samar da wata kafa ga dukkan ma’aikatan jihar da zasu samu dama, wadanda ko dai sun rasa katinsu na zabe, ko ba su yi rajista ba, ko kuma wadanda za su iya zuwa unguwanninsu, kananan hukumomi da mazabunsu don kammala yin Rijistar masu kada kuri’a ko canja katinsu, a inda ya dace, domin ba su damar shiga zabe mai zuwa”.

“A matsayin gwamnati mai haɗa kai, mai shiga tsakani, aikin PVC ga ‘yan ƙasa ba za a iya ƙarasa shi ba”.

Don haka Gwamnan ya bukaci dukkan manyan da suka cancanta da su yi amfani da damar hutun su koma gida zuwa unguwanni da mazabunsu daban-daban domin neman katin zabe da aka yi musu rajista.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sannan yace yana da kyau su cike fom na korafi da rashin amincewa da kuma mika katin zabe na PVC a inda ya dace.

A Wani Labarin Kuma wani mutum dan shekara 62 a jihar Adamawa ya yi wa wata yarinya ‘yar shekara 14 fyade da aka bashi amanarta.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa mutumin mai suna Godwin Sanda, mai sana’ar sayar da maganin gargajiya, ya yi amfani da yarinyar, mai tabin hankali da aka kawo masa domin ya yi magani, a cewar ‘yan sanda.

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta rabawa manema labarai a ranar Lahadin, inda ta ce jami’anta sun kama wanda ake zargin a ranar Asabar, 23 ga watan Yuli, bisa laifin aikata laifin fyade.

“Wanda ake zargin, Godwin Sanda, mazaunin kauyen Zagun, cikin karamar hukumar Numan, ya yi amfani da matsayinsa na mai bada maganin gargajiya don yowa yarinyar fyade da sunan neman magani,” in ji sanarwar.

Sanarwar mai dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda Suleiman Nguroje, ta ce mahaifiyar yarinyar, Maryam Abubakar ta kai rahoton faruwar lamarin ga hedikwatar ‘yan sanda da ke Numan.

“Bincike na farko ya nuna cewa wacce aka lamarin ya shafa tana fama da tabin hankali kuma mahaifiyarta ta garzaya da yarinyar ne wajan wanda zargin domin neman magani.

“A cikin wani yanayi na daban, wanda ake zargin ya shawarci mahaifiyar da ta koma gida har zuwa lokacin da wanda aka kawo zata warke, kuma sakamakon rashin mahaifiyar na tsawon kwanaki biyar ne wanda ake zargin ya samu yin lalata da yarinyar ba bisa ka’ida ba.,” ‘yan sandan sun bayyana.

Rundunar ‘yan sandan ta kara da cewa jami’an ‘yan sanda na CID na gudanar da bincike kan wanda ake zargin bisa ga umarnin kwamishinan ‘yan sandan jihar CP Sikiru. Akande

Tags: gwamnatin OgunPVCzabe
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Zaben Fidda Gwanin Shugaban Kasa Na APC: Wakilan Da Suka Karbi Kudi Yanzu Haka Suna Nadama — Amaechi

Zaben Fidda Gwanin Shugaban Kasa Na APC: Wakilan Da Suka Karbi Kudi Yanzu Haka Suna Nadama --- Amaechi

‘Yan Sanda Sun Tabbatar Da  Kashe Wani Dan Kasuwa Mazauna Legas A Kwara

'Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kashe Wani Dan Kasuwa Mazauna Legas A Kwara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Anyi Kira ga Gwamnatin Kano ta mayar da wata Sikandire Kwalejin Ilimi

Anyi Kira ga Gwamnatin Kano ta mayar da wata Sikandire Kwalejin Ilimi

March 1, 2022
Ayarin Motocin Sojojin Faransa Sun Kusa Isa Burkina Faso

Ayarin Motocin Sojojin Faransa Sun Kusa Isa Burkina Faso

November 25, 2021
Wasu da ake kyautata zaton Yan Kungiyar Al-Shabaab ne sun kashe Mutane 6 a Harin da aka kai a Kenya

Wasu da ake kyautata zaton Yan Kungiyar Al-Shabaab ne sun kashe Mutane 6 a Harin da aka kai a Kenya

January 3, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In