• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Tarayya ta sanar da sabuwar ranar kulle rajistar NIN-SIM

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 30, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
NIMC-SIM

NIMC-SIM

4
SHARES
39
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani Farfesa Isa Ali Pantami ya sanar da amincewar Gwamnatin Tarayya, na ƙara wa’adin tantancewar haɗa katin ɗan ƙasa da layin waya wato NIN-SIM.

Gwamnatin Tarayya tana kira ga ƴan ƙasa da sauran mutane dasu kammala gudanar da tantancewar tasu kafin ƙarshen shekarar 2021.

Wannan ƙunshe a cikin wata sanarwa da Jami’in Harkokin Al’umma Ikechukwu Adinde na Hukumar Sadarwa ta Ƙasa, dana Hukumar bayar da katin ɗan ƙasa Mr Kayode Adegoke suka sanyawa hannu.

NIMC-SIM
NIMC-SIM

KARANTA WANNAN LABARIN: An gudanar da Bikin Nadin Sarkin Bare -barin kasar Ghana

Ɗaukar matakin ƙara wa’adin tantancewar, kamar yadda sanarwar ta bayyana ya biyo bayan roƙo da Kamfunnan Layuka da sauran masu ruwa da tsaki, inda suke buƙatar a ƙara wa’adin kwanakin, domin tabbatar dacewa an bi matakin da gwamnati ta ɗauka.

Sanarwar ta ƙara dacewa, ƙara wa’adin kwanakin shine ya bada dama na yiwa ƴan Najeriya rajista wanda suke a ƙauyuka, makarantu, da Asibitoci, da wuraren bauta, da ƴan ƙasar waje, gami da ƙara yawan waɗanda aka yi mawa a Najeriya.

“Akan sake dubi da akayi na nasarar da aka cimmawa, ya nuna cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 66 an haɗa masu layuka da katin ɗan ƙasa”inji sanarwar.

Sanarwar ta kuma kara bayyana cewar, wani kaso na yawan mutane a ƙididdiga na Hukumar NIDB basu yi rajistar ba, wanda hakan ya sanya dole Gwamnatin Tarayya tayi dubi akan haka, tare da yin wani yunƙuri dazai magance matsalar, wanda hakan ya sanya aka ƙara kwanakin.

Haɗa katin ɗan ƙasa da layin waya, na taimakawa Gwamnatin Tarayya na ƙara inganta tattalin arziki na zamani, gami da ƙara inganta yadda za’a magance matsalolin damfara na yanar gizo, tare da taimakon jami’an tsaro.

“Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta amince da ƙara wa’adin haɗa layukan waya da katin ɗan ƙasa domin inganta jindaɗin ƴan ƙasa.

Tags: Kara KwanakiNIMC-SIM
Previous Post

An gudanar da Bikin Nadin Sarkin Bare -barin kasar Ghana

Next Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Sansanin Masu Yiwa Kasa Hidima Dan Gangamin Wayar Musu Da Kai

Next Post
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Sansanin Masu Yiwa Kasa Hidima Dan Gangamin Wayar Musu Da Kai

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Sansanin Masu Yiwa Kasa Hidima Dan Gangamin Wayar Musu Da Kai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In