• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, September 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Hanyoyin Da Tinubu Yake Bi Domin Samarwa Talakan Najeriya Sauƙi

Sharif Addubawi by Sharif Addubawi
February 15, 2023
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Hanyoyin Da Tinubu Yake Bi Domin Samarwa Talakan Najeriya Sauƙi
2
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shine wanda ya san hanyar samarwa da talakawan Najeriya sauƙi.

Ƙoƙari, himma, juriya, jajircewa gami da sanin makamar shugabanci irin na mai girma ɗan takarar shugaban ƙasa na APC, Bola Ahmed Tinubu, su ne su ka haifarwa ƴan Nageriya wasu muhimman nasarori.

A dalilin ƙoƙarin ɗan takarar na APC, ƴan Najeriya sun samu sauƙi kan matsalolin da sauyin kuɗaɗe suka haifar.

KU KARANTA KUMA: Matashi ya samu sauyin rayuwa bayan ya taki sa’ar yin wuff da wata kyakkyawar baturiya

Ga wasu daga cikin ƙoƙarin da Tinubu yayi domin ganin ƴan Najeriya sun samu gagarumin sauƙi kan matsalar sauyin kuɗi.

1. Cigaba da karɓar tsofaffin kuɗaɗe da sabbi.

2. Dakatar da cirar cajin banki a kuɗin mutane.

3.Tabbatar da wadatar kuɗaɗe a banki.

4. Wayar da kawunan al’umma game da tsarin.

5. Samar da kwamitin magance matsalar ƙarancin kuɗaɗe.

6. Samar da tsarin daidaita ayyukan banki.

Wannan wata ƴar manuniya ce da ke ƙara tabbatarwa da ƴan Nageriya cewa Asiwaju ba barci ya ke ba, kullum cikin hidima ya ke domin ganin talakawan Nageriya sun samu sauƙin rayuwa.

Al’amura sun daidai an samu cigaba a yanzu kenan da ba ma shi ne shugaban ƙasar ba, balle kuma ace shi ne, ba shakka al’ummar Nageriya za su yi barci da idanuwan su ba a rufe ba tare da wata fargaba ba.

Zaɓen 2023: Bola Tinubu Shi Ne Mafitar ‘Yan Najeriya a Daidai Wànnan Lokaci

Lokacin da ya zama gwamnan Jihar Legas a shekarar 1999 Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya samu nasarar bunƙasa harajin Jihar daga Naira Miliyan 600 duk wata, zuwa Naira Biliyan 8.2 a shekarar 2007.

A daidai wannan lokacin da Nageriya ta ke cikin matsayin tattalin arziƙi, ta na buƙatar Asiwaju wanda ya ke da ƙwarewa da dabarun bunƙasa tattalin arziƙi domin samun mafita.

Tags: APCasiwaju Bola TinubuTinubu
Previous Post

Matashi Ya Samu Sauyin Rayuwa, Bayan Ya Taki Sa’ar Yin Wuff Da Wata Kyakkyawar Baturiya

Next Post

Shugaba Buhari Zai Bayar Da Kai Bori Ya Hau, Yana Shirin Ƙara Wa’adin Tsofaffin Kuɗi

Next Post
Shugaba Buhari Zai Bayar Da Kai Bori Ya Hau, Yana Shirin Ƙara Wa’adin Tsofaffin Kuɗi

Shugaba Buhari Zai Bayar Da Kai Bori Ya Hau, Yana Shirin Ƙara Wa'adin Tsofaffin Kuɗi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2703 shares
    Share 1081 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2073 shares
    Share 829 Tweet 518
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1501 shares
    Share 600 Tweet 375
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
Uncategorized

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa
Siyasa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia
Siyasa

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
  • Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako
  • PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In