• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, June 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Yan Fim da Finafinai

Harkar fim ta yi Mutuwar da ba za ka yi fim ba, kudin ka su dawo

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
June 27, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
8 0
2
Harkar fim ta yi Mutuwar da ba za ka yi fim ba, kudin ka su dawo
11
SHARES
96
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

• Kudin da mutun ya kashe a fim basa da wuwa, sai mutun ya yi sa’a.

• Kafafen talbijin din da suke haske fim bawani kudi suke iya biya ba

• Tun bayar mutuwar harkar CD shikenan aka rage cin moriyar harkar film.

 

Daga Mukhtar Yakubu Kano


An bayyana harkar fim da wata harkar da ta yi mutuwar da a yanzu babu wani, da ya Isa ya zuba kudin sa, kudin ya dawo a kan lokaci, kamar yadda a ake yin harkar a baya.

Wannan bayanin ya fito ne daga bakin Fitacciyar Furodusa, kuma jaruma Hannatu Bashir, wacce aka fi sani da Hanan, a lokacin da su ke tattaunawa da wakilin mu, a kan matsayin da harkar take ciki a yanzu.

Hannatu Bashir wadda za a iya kiran ta da sunan Kallabi tsakanin Rawuna, a cikin masana’antar, domin kuwa ita kadai ce, ta rage a cikin Furodusoshi mata da a ke damawa da ita, duk da yadda harkar ta zamo a yanzu.

Ta bayyana cewar “A yanzu harkar fim ba abu ne da ya ke da sauki ba, saboda yanayin tsadar rayuwa komai ya yi tsada, sannan kuma babu kasuwar don tun da kasuwar C D ta mutu, ya zama sai manyan Gidajen Talbijin, sai ya zama harkar ta tsaya, domin ko sakon mu ma ba ya Isa ga Jama’a kamar yadda ya ke a baya, saboda su gidajen Talbijin din ba sa sayen kayan da zai wadaci masu kallo, domin wanda aka kai musu ma da ya ke hannun su, sai su dauki tsawon lokaci ba su biya ba, don haka a yanzu dai ana yi fim ne kawai, saboda haka idan mun fim matakin farko za mu kai shi Cinima ne a matsayin talla, dan abin da ya samu karbiwa,” inji ta.

KARANTA WANNAN LABARIN:  Gwamnonin APC sun ta Mai Mala Buni murnar sake zaban shi Shugaban kwamitin jam’iyar

“Idan ka yi sa’a aka karba za a nuna shi a gidan Talbijin, in ka yi sa’a ka mayar da kudin da ka kashe toh!!!, amma fa abu ne mai wuya, don haka ana dai yin harkar ne a yanzu. ”

Ko da mu ka tambaye ta, ko me ya sa suke zuba kudi a harkar da yanzu sun san ta mutu?

Sai ta ce” duk da ta mutu din idan ka yi sa’a kudin ka za su dawo har ma ka samu wani abu, sai dai abin yana da wahala dawowar kudin, domin ka ga ko a yanzu ma na gama aikin sabon fim din da na yi mai suna Shaheeda, wanda za a haska shi a Cinima ta Shoprate da ke Kano, kuma za a fara haska shi a ranar 2 ga watan Yuli Juma’a mai zuwa, don haka ba za mu karaya ba, sai dai fatan Allah ya farfado mana da harkar fiye da yadda ta ke a baya. ”

A karshe Hannatu Bashir ta yi wa masoyan ta fatan alheri dangane da kaunar da su ke nuna mata, a matsayin ta na jaruma kuma Furodusa a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood.

Previous Post

Illar Shaye-shaye ta fi ta Matsalar tsaro muni a Najeriya, Cewar Shugaba Buhari

Next Post

DA DUMINSA: Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya koma APC

Next Post
DA DUMINSA: Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya koma APC

DA DUMINSA: Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya koma APC

Comments 2

  1. Pingback: Zubar Da Shara: Mazauna yankin Kuje dake Abuja sun bukaci Mahukunta su kawo musu dauki - Dimokuradiyya
  2. Pingback: Harkar fim ta yi Mutuwar da ba za ka yi fim ba, kudin ka su dawo - Hannatu Bashir – HausaLoaded.Com

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2602 shares
    Share 1041 Tweet 651
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2343 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2132 shares
    Share 853 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1908 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109  Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

June 6, 2023
Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

June 6, 2023
An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

June 6, 2023
APC Yanzu Za Ta Iya Gyara Laifukan Data Aikata a Baya – Wike

APC Yanzu Za Ta Iya Gyara Laifukan Data Aikata a Baya – Wike

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
Labarai

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade
Labarai

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109  Da Suka Dawo Daga Kasar Libya
Labarai

NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109  Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

June 6, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
  • Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade
  • NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In