• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, June 3, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Haryanzu nine Jagora na jam’iyar APGA Inji Victor Oye

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 16, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Haryanzu nine Jagora na jam’iyar APGA. Inji Victor Oye.

Shugaban Jam’iyyar APGA Victor Oye ya ce batun dakatar da shi da wasu jami’an jam’iyyar ke yi wannan kanzon kurege ne”

Jaridar TVCNEWS ta ruwaito Oye ya bayyana hakan ne lokacinda ake fira dashi ta wayar tarho Awka ranar talata.

Jaridar Vanguard ta wallafa. Yace hakan yazama ruwan dare duk lokacin da aka ga zabe ya karato sai a dinga yada labarai don karkatar da hankulan mutane.

KARANTA:-

Bola Tinubu yayi dawowar bazata ana tsaka da raɗe-raɗin mutuwarsa

Oye ya sake tabbatarwa jama’a cewar haryanzu dai shine jagoran jam’iyyar APGA, sannan ya shawarci mutane dasu kauda kai kan wani labari mara tushe da wasu yan jam’iyyar suka wallafa.

Koranshi yazo ne bayan awa ashirin da huda da nada tsohon shugaban Babban banki Prof. Chukwuma Soludo tare da wasu manyan manya guda uku. Sannan jam’iyyar ta dakatar da wasu mutane biyar banayan masu san zama a matsayin gwamnoni.

Yace hakan ka iya faruwa a zaɓen cikin gida wanda Ni ban damu da hakan ba, Kuma inda a wani gurine da aka waye wannan zai sa kai mutum gidan yari tare da haraji.

Ya kara da cewa da akwai tsari wanda har sai an sanar da hukumar zabe kan batun sauke Ni sannan suke da damar yin hakan.

A WANI LABARIN :-

Miliyan biyar da mashina biyar da Kuma wayoyi guda dari a matsayin kayan fansa ga matan hakimin zungeruda mashina biyar da Kuma wayoyi guda dari a matsayin kayan fansa ga matan hakimin zungeru.

Matan hakimin Zungeru dake karamar hukumar Wushishi jihar neja tare da mallam mustapha sun samu ‘yan bayan biyan kudin fasa miliyan biyar bayan yan ta’adda sukai garkuwa dasu.

Tvcnews ne suka wallSama da Yan bindiga ashirin ne suka afka cikin garin Zungeru misalin karfe daya da rabi 1:30, yayinda jama’a suketa bacci suka dauke matan hakimin Zungerun guda biyu.

Yan taaddan sun share sama da minti talatin suna cin karansu ba babbaka, Madakin Zungeru cewa yayi bayan yaji shigowarsu saiya boye cikin dakin matarsa Mai suna Habiba wadda ita Yan taadda suka tafi da ita

Previous Post

Rashin tsaro ka iya gurgunta ayukanmu a cewar Kamfanin MTN

Next Post

Gwamnan jihar neja ya kaddamar da Kungiyar ‘Yan sakai don wanzar da tsaro

Next Post

Gwamnan jihar neja ya kaddamar da Kungiyar 'Yan sakai don wanzar da tsaro

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2600 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2129 shares
    Share 852 Tweet 532
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1904 shares
    Share 762 Tweet 476
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard

Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard

June 3, 2023
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

June 3, 2023
Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

June 3, 2023
Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard
Wasanni

Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard

June 3, 2023
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba
Labarai

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci
Al'ajabi

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard

Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard

June 3, 2023
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Real Madrid Ta Soke Kwantiragin Eden Hazard
  • Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba
  • Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In