No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Hukumar NIS ta karrama Sarkin Rano.

abubakar by abubakar
September 20, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0

Shugaban hukumar shige da fice ta ƙasa (NIS) Muhammad Babandede, ya bi sahun ɗaruruwan jami’an hukumar masu ci da waɗanda su ka yi ritaya da su ka fito daga masarautar Rano ta jihar Kano wajen karrama sabon sarki, Alhaji Kabir Muhammad Inuwa.

RELATED POSTS

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

August 10, 2022
Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

August 10, 2022
Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

August 10, 2022
Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya

Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya

August 10, 2022
Manyan Jami’an Amurka sun firgice, yayin da Rasha ta harba tauraron dan adam din Iran

Manyan Jami’an Amurka sun firgice, yayin da Rasha ta harba tauraron dan adam din Iran

August 10, 2022
Jami’an Sojin Mulkin Mali Sun Karbi Jiragen Yaki Daga Rasha

Jami’an Sojin Mulkin Mali Sun Karbi Jiragen Yaki Daga Rasha

August 10, 2022

Bikin karramawar wanda ya gudana a fadar sarkin na Rano ranar Asabar ya kuma sami halartar tsohon mai riƙon muƙamin shugaban hukumar na ƙasa wanda kuma yanzu haka ɗaya ne daga cikin dagattan masarautar kuma sarkin Kibiya, Alhaji Usman Umar Kibiya.

Sarkin na Rano dai wanda tsohon ma’aikacin hukumar ta shige da fice ne ya zama sarki a masarautar bayan rasuwar tsohon sarki, Alhaji Tafida Abubakar Ila.

Masarautar Rano dai na ɗaya daga cikin waɗanda gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya daga likafarsu kuma garin na da daɗaɗɗen tarihi kasancewarsa ɗaya daga cikin garuruwan Hausa bakwai.

Da ya ke jawabi yayin bikin, shugaban hukamar NIS Babandede ya bayyana sarkin a matsayin mai sauƙin kai, rungumar jama’a wanda kuma har yanzu ya ke ci gaba da mu’amala da hukumar har bayan ritayarsa.

“A gurina, wannan ziyarar ’yar gida ce. A matsayina na shugaban wannan hukumar, abin alfaharina ne ganin ɗaya daga cikin tsoffin ma’aikatanmu na riƙe da wannan muhimmin matsayin, saboda haka na zo taya ku murna,” inji Babandede.

http://dimokuradiyya.com.ng/yadda-gwamna-ganduje-ya-nada-sabon-sarkin-rano/

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ƙara da cewa, “Na zo nan ne ba wai kawai a matsayin shugaban wannan hukumar ba, sai don ina ganin kaina a matsayin ɗan wannan masarautar saboda dalilai da dama.”

“Na farko dai a garin Rano na yi makarantar sakandire, mutumin da ya taimaka min na sami aiki a wannan hukumar (sarkin Kibiya mai ci) ɗan wannan masarautar ne, sannan kuma babban abin sha’awar shi ne matata ma ‘yar nan ce.

“Saboda haka ina da alaƙa mai ƙarfi da wannan masarautar. Ni da sarki aminai ne sosai kuma mun jima tare tun yana Kaigaman Rano Hakimin Kibiya.”

“Ina yi wa Allah godiya tare da taya wannan masarautar murnar samun sarki mai sauƙin kai da kuma kishin al’ummarsa,” inji Babandede.

Shugaban hukumar ya kuma yabawa masu shirya taron tare da shawartar ragowar jami’an hukumar kan su yi koyi da sarkin.

Tags: BabandedeGandujeKanoKarramawaMasarautar RanoNISSarkin Rano
ShareTweetShare
abubakar

abubakar

Related Posts

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan
Labarai

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

August 10, 2022
Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu
Siyasa

Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

August 10, 2022
Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC
Siyasa

Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

August 10, 2022
Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya
Siyasa

Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya

August 10, 2022
Manyan Jami’an Amurka sun firgice, yayin da Rasha ta harba tauraron dan adam din Iran
Kasashen Ketare

Manyan Jami’an Amurka sun firgice, yayin da Rasha ta harba tauraron dan adam din Iran

August 10, 2022
Jami’an Sojin Mulkin Mali Sun Karbi Jiragen Yaki Daga Rasha
Labarai

Jami’an Sojin Mulkin Mali Sun Karbi Jiragen Yaki Daga Rasha

August 10, 2022
Next Post

Jama'a na fuskantar matsin rayuwa - Gamayyar ƙungiyoyin Nakasassu.

Gwamnatin jihar Katsina za ta fito da sabon tsarin yaƙi da 'yan bindiga a jihar.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

A Watannin Oktoba Man United Ta Saba Kafa Mummunan Tarihi

October 5, 2020

Hausawa mazauna kudancin Kaduna nason El-Rufa’i ya samar musu da Masarauta a yankin

August 13, 2020

Ku Daina Biyan Kudin Fansa Ga ‘Yan Bindiga -Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

March 16, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan
  • Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu
  • Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In