• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Friday, December 1, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Hukumomi Na Siyar Da Kayan Abincin Da Aka Ce A Rabawa Talakawa’

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
April 22, 2020
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jaridar AljazirahNigeria ta labarto cewa kayayyakin abincin da aka ce a rabawa marasa galihu domin tallafa su sakamakon cutar Koronabairos a Nijeriya, ana zargin wadansu hukumomi sun maida abin kasuwanci a jihar Akwa Ibom.

Majiyar tamu ta ce an gano hakan ne bayan da Talakawan jihar suka fara korafi, inda suke zargin hukumomin da karkatar da tallafin suna siyarwa a maimaikon bai wa Talakawan.

AljazirahNigeria ta ce Gwamna Udom Emmanuel kwanaki bakwai da suka gabata ya kaddamar da shirin tallafawa Talakawan da kayan masarufi. A lokacin kaddamarwar, Sakataren gwamnatin jihar, Dr. Emmanuel Ekeuwem, ya ce kayayyakin abincin sun hada da shinkafa, gari, Fulawa, wanda za a raba a tsakanin kauyaku 3, 000 a fadin kananan hukumomi 31 dake jihar.

Sai dai a wani bincike da majiyarmu din ta ce ta yi ta gano cewa Manajan da ke lura da ma’ajiyar abincin a Akwa Ibom, ya maishe da abin kasuwanci. Inda a wata murya da aka nada aka ji yana tattauna cikin harshen Ibo yadda zai siyarwa da wata mata ‘yar kasuwa buhunhunan shinkafa.

Previous Post

Shugaba Buhari Ya Sake Yin Rashi

Next Post

Zamu Yi Amfani Da BVN Wajen Gano Talakawa Mu Tura Musu Kudi- Minista

Next Post

Zamu Yi Amfani Da BVN Wajen Gano Talakawa Mu Tura Musu Kudi- Minista

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2144 shares
    Share 858 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023
Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

November 30, 2023
Kocin Kungiyar Mighty Jets Yayi Murabus

Kocin Kungiyar Mighty Jets Yayi Murabus

November 30, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
Labarai

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya
Labarai

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
  • Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
  • An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In