No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika

By Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
May 13, 2022
in Kasashen Ketare
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika

By Abbas Yakubu Yaura

An yi wani abu mai kama da wasan kwaikwayo a jihar Uttarakhand da ke arewacin Indiya yayin da wasu ma’aurata suka kai karar dansu daya tilo da matarsa ​​saboda rashin haifo musu jika bayan shekara shida da yin aure.

RELATED POSTS

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

May 24, 2022
Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

May 24, 2022
Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

May 20, 2022
An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa

An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa

May 14, 2022
Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

May 13, 2022
Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Dubai Ya Rasu

Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Sheikh Khalifa bin Zayed Ya Rasu

May 13, 2022

Shirin ma’auratan shine samun jikoki da zasu yi wasa da su bayan sun yi ritaya ba tare da la’akari da jinsi ba.

Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’

An shigar da karar da ba a saba ganin irin ta ba a kan dalilai na “hazakar tunani”, amma dan da matarsa ​​sun yi tsokaci kan batun.

Da suke ba da labarin abin da ya faru da su, Sanjeev da Sadhana Prasad sun ce sun yi amfani da kudaden da suka samu wajen renon dansu da kuma biyan kudin horar dashi dan ya zama matukin jirgin sam, da kuma bikin aure mai kayatarwa.

Prasad ya ce a shekarar 2006 ya aike da dansa zuwa kasar Amurka domin a horar da shi tukin jirgin sama kan kudi dalar Amurka 65,000.

Kuma lokacin da ya koma Indiya a shekara ta 2007, ya rasa aikinsa kuma iyayensa sun tallafa masa da kudi sama da shekaru biyu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sai dai daga ƙarshe Shrey Saga ya sami aiki a matsayin matukin jirgin sam.

Iyayensa sun shirya masa aure tare da Shubhangi Sinha a cikin shekarar 2016, suna fatan za su sami “jikokin da za su yi wasa da su” a lokacin da suka yi ritaya, amma sun ji kunya kasancewa shiru babu amo babu labari.

Kafar yada labarai ta BBC ta ruwaito cewa ma’auratan suna neman dan ya biya su diyya ta kusan dalar Amurka 650,000 (£525,000) idan ba a haifo santalelen jika cikin shekara guda ba.

Tags: IndiyaIyaye.Jika
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan
Kasashen Ketare

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

May 24, 2022
Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya
Labarai

Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

May 24, 2022
Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000
Labarai

Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

May 20, 2022
An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa
Kasashen Ketare

An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa

May 14, 2022
Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a
Kasashen Ketare

Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

May 13, 2022
Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Dubai Ya Rasu
Kasashen Ketare

Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Sheikh Khalifa bin Zayed Ya Rasu

May 13, 2022
Next Post
‘Yan Sanda Uku Sun Mutu A Wani Harin Kwanton Bauna A Jihar Neja

'Yan Sanda Uku Sun Mutu A Wani Harin Kwanton Bauna A Jihar Neja

Yanzu-yanzu: Ministan Kwadago Ngige Ya Janye Daga Neman Tsayawa Takarar Shugaban Kasa

Yanzu-yanzu: Ministan Kwadago Ngige Ya Janye Daga Neman Tsayawa Takarar Shugaban Kasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
ASUU Ta Dage Matakin Tafiya Yajin Aikin, Ta Zargi FG Da Yin Zagon Kasa

ASUU Ta Dage Matakin Tafiya Yajin Aikin, Ta Zargi FG Da Yin Zagon Kasa

December 20, 2021
Wasu Alkalai Suna Karbar Cin Hanci, Sannan Su Yi Ritaya Don Gujewa Hukunci

Wasu Alkalai Suna Karbar Cin Hanci, Sannan Su Yi Ritaya Don Gujewa Hukunci

December 9, 2021
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Dandake Masu Aikata Fyade

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Dandake Masu Aikata Fyade

November 30, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In