• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, June 3, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

ISWAP ta saki ma’aikacin jin ƙai tare da wasu mutum tara

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
June 15, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
1
ISWAP

ISWAP

1
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • ISWAP ta saki ma’aikacin jin ƙai bayan shafe wata biyar a hannunsu
  • Rundinar soji bata ce komai ba akan batun
  • Harda jami’an DSS biyu cikin waɗanda suka kuɓuta

Ƙungiyar ƴan ta’adda ta ISWAP ta saki Abubakar Idris, babban jami’i a hukumar ƴan gudun hijira ta majalissar ɗinkin duniya tare da wasu mutane tara da aka kwashe akan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri.

A watan Janairun wannan shekarar ne dai ƴan ya ta’addan suka ɗauke Abubakar akan hanyar shi ta zuwa Maiduguri daga Damaturu.

The cable ta wallafa cewa akwai wasu jami’an hukumar jami’an tsaro na farin kaya (DSS) ma su biyu da aka tabbatar da kuɓutarsu daga hannun ƴan ta’addan.

An dai wuce da Abubakar asibiti dake birnin Maiduguri domin a duba lafiyar sa kafin daga bisani a miƙa shi ya zuwa ga iyalanshi.

Karanta wannan: Najeriya na kan gaɓar rugujewa in ba’a ɗau mataki ba- Wole Soyinka

ISWAP
ISWAP

Haka nan akwai wani babban ɗan kasuwa Mu’azu Bawa tare da sauran mutane takwas da suka samu kuɓuta waɗanda yanzu haka jami’an tsaro ke musu wasu ƴan tambayoyi.

Han ya zuwa yanzu rundinar sojin Najeriya bata ce komai ba akan lamarin.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin jami’an hukumar soji ke ƙara matsa ƙaimi wajen ƙaddamar da hare-hare akan ƴan ta’addan na ISWAP da bokoharam.

a wani labari kuma, shugaban majalissar dattawa sanata Ahmad Lawan ya bayyana cewa ƴan Najeriya suna buƙatar tuwita kamar yadda tuwita take buƙatar ƙasar ta Najeriya.

Shugaban dai ya magantu ne tun bayan dakatar da shafin na tuwita da gwamnatin Najeriya tayi biyo bayan goge rubutun shugaba Muhammadu Buhari da suka yi.

Yace al’umar Najeriya nabukatar amfani da Tiwita haka itama shafin tana bukatar yan’Najeriya.

Ya kuma yi Kira da a samar da maslaha a rikinci da Gwamnatin kasarnan keyi da kamfanin Tiwita.

Lawn ya bayyana nada ra’ayinne alokacin dayake jawabi a Garin Abuja, a bikin cika shekara biyu da kafa majalissar dayake jagoranta wacce itace ta 9 a kasarnan.

Source: The Cable
Previous Post

Najeriya na kan gaɓar rugujewa in ba’a ɗau mataki ba- Wole Soyinka

Next Post

Batun dakatar da Tuwita: An maka Gwamnatin Najeriya gaban kotun ECOWAS

Next Post
tuwita

Batun dakatar da Tuwita: An maka Gwamnatin Najeriya gaban kotun ECOWAS

Comments 1

  1. Pingback: Zaria na fuskantar barazanar ɓarayi duk da yawan hukumomin tsaro – Sarkin Zazzau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2600 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2129 shares
    Share 852 Tweet 532
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1904 shares
    Share 762 Tweet 476
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

June 3, 2023
Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

June 3, 2023
Ta Kashe Sama Da Naira 100,000 A Labulen Ɗakin Da Ta Kama Haya

Ta Kashe Sama Da Naira 100,000 A Labulen Ɗakin Da Ta Kama Haya

June 3, 2023
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba
Labarai

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci
Al'ajabi

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin
Labarai

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Kungiyar Gwamnonin PDP ta Samu Sabon Shugaba
  • Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci
  • Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In