No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Jahar Plateau Ta Ƙwace Lasisin Duk Makarantun Firamare, Sakandare masu zaman kansu

Gwamnatin Filato ta kwace lasisin dukkan makarantun Nursery, Firamare da Sakandare a jihar

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 4, 2022
in Labarai, Siyasa, Tsaro
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Taswirar Jahar Filato

Taswirar Jahar Filato

Jahar Plateau Ta Ƙwace Lasisin Duk Makarantun Firamare, Sakandare masu zaman kansu

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

Gwamnatin Filato ta kwace lasisin dukkan makarantun Nursery, Firamare da Sakandare a jihar.

Kwamishiniyar ilimi ta jihar, Elizabeth Wampum, ta bayyana hakan a wani taron Manema Labarai a ranar Alhamis.

Taswirar Jahar Filato
Taswirar Jahar Filato

KARANTA WANNAN LABARIN: ASUU: Malaman Kaduna sun Watsar da Maganar El-Rufai, Sun ƙi duba Jarrabawa

A cewar kwamishinan, an dauki matakin ne bayan gano cewa sama da Makarantu masu zaman kansu 5000 ne ke gudanar da ayyukansu ba tare da lasisi ba.

Ta ce kashi 90% na makarantu masu zaman kansu a Filato ba sa bin ka’idoji na Gwamnati, inda ta ce kashi 85% na Makarantun masu zaman kansu, 495 aka ba da lasisi a baya .

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ta ce, “Wannan shine don sanar da jama’a cewa lasisi na duk makarantun Nursery, Firamare, Ƙaramar Sakandare da Babbar Sakandare a jihar za su sake sabunta takardar shaidarsu.”

Sai dai kwamishinan ya ce an gudanar da atisayen ne domin duba yawaitar makarantu masu zaman kansu da ba su dace ba da kuma tallafa wa wadanda ke gudanar da aiki bisa tsarin doka, domin a samu ilimi mai inganci ga kowa da kowa.

Tags: Jahar FilatoMakarantu Masu Zaman Kansu.
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Bola Tinubu

Da Ɗuminsa: APC ta tabbatar da Lalong a matsayin DG na yakin neman zaben Tinubu

Tinubu, Buhari

APC tace zata samo Ƙuri'un Masu Buƙata ta Musamman Miliyan 25 ga Tinubu a 2023

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Yan sanda sun kama Wanda Ya Kashe Masoyin Shugaba Buhari A Anambra

An Tsaurara Mayakan Tsaro A Gidan Sanata Shekarau Yayin Da Bata Gari suka Bankawa Ofishin Sanata Barau Wuta

December 2, 2021
Buhari, Gbajabiamila

Ka cika alƙawurran daka ɗaukar wa APC, don haka Ƴan Najeriya na Alfahari dakai, Gbajabiamila ya taya Buhari murnar cika shekaru 79 a Duniya

December 17, 2021
Gwamnoni Na Kafa Jami’o’i ne Domin Dalilan Siyasa—Afe Babalola

Gwamnoni Na Kafa Jami’o’i ne Domin Dalilan Siyasa—Afe Babalola

November 22, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In