• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, March 22, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Jahar Zamfara ta buɗe kasuwannin sati, ta hana saida dabbobi

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 1, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
2 0
0
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

2
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Jahar Zamfara ta buɗe wasu kasuwannin sati, waɗanda aka kulle wasu watanni da suka gabata, sakamakon matsalar yanayin tsaro, amma ta hana saida dabbobi a dukkanin kasuwannin.

A cikin wata sanarwa da Kwamishinan Yaɗa Labaru Alhaji Ibrahim Magaji Dosara ya fitar, yace an buɗe kasuwannin sakamakon yanayin tsaro daya inganta, gami da roƙo da al’umma suka daɗe suna yi.

Kwamishinan yace “biyo bayan samun rahotanni akan kwanciyar hankali a wasu sassan jahar, da roƙo da yawa da al’umma suka yi na a buɗe masu kasuwannin su, Gwamnatin jahar ta lura da hakan, ta kuma amince da buɗe wasu kasuwannin sati, da zai fara daga ranar Litinin 1 ga watan Nuwamba na Shekarar 2021.”

Gwamnan Zamfara Bello Matawalle
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

KARANTA WANNAN LABARIN: ‘Yan Sanda Ba Su Da Motoci, Man Fetur, Na’urorin Sadarwa, Amma Sun Amshi Billiyan 58.9 cikin Shekara 6

Kasuwannin sun ƙunshi ta Nasarawa dake Ƙaramar Hukumar Bukkuyum, da Talata-Marafa a cikin ƙaramar hukumar Talata-Mafara, da Kasuwar Gusau a cikin Ƙaramar Hukumar Gusau, gami da kasuwar Shinkafi a cikin Ƙaramar Hukumar Shinkafi.

Sauran sun haɗa da; Kasuwar Daji a cikin Ƙaramar Hukumar Ƙaura-Namoda, da Nassarawa Godel a cikin Ƙaramar Hukumar Birnin Magaji, da kuma Ɗan jibga a cikin Ƙaramar Hukumar Tsafe.

“Gwamnatin Jahar bata amince da buɗe kasuwar dabbobi wato-Kara a dukkanin kasuwannin.

“Gwamnatin na kuma gargaɗi akan duk wani rikici da ka’iya haifar da karya doka da oda a cikin kasuwannin,” inji Kwamishinan.

Tags: dabbobikasuwanniZamfara
Previous Post

‘Yan Sanda Ba Su Da Motoci, Man Fetur, Na’urorin Sadarwa, Amma Sun Amshi Billiyan 58.9 cikin Shekara 6

Next Post

Akalla Mutane Tara Ne Suka Mutu Biyo Bayan Harin Bam Da Aka Kai A Kasar Yamen

Next Post
Akalla Mutane Tara Ne Suka Mutu Biyo Bayan Harin Bam Da Aka Kai A Kasar Yamen

Akalla Mutane Tara Ne Suka Mutu Biyo Bayan Harin Bam Da Aka Kai A Kasar Yamen

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2464 shares
    Share 986 Tweet 616
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2011 shares
    Share 804 Tweet 503
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1711 shares
    Share 684 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1372 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1605 shares
    Share 642 Tweet 401
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In