• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Jami’ar Yusuf Maitama Sule Kano Ta yiwa dalibai albishir a sabuwar Shekara Mai Kamawa

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
November 3, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
9 1
0
Jami’ar Yusuf Maitama Sule Kano Ta yiwa dalibai albishir a sabuwar Shekara Mai Kamawa
14
SHARES
127
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban jami’ar Yusuf Maitama Sule dake nan Kano Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa ya sanar da cewa nan da zuwa sabuwar shekarar ta 2022 jami’ar zata fara bude tsangayar koyar da aikin lafiya domin amfanar daliban jihar Kano da kuma al’umma baki daya.

Farfesa Atiku Kurawa ya bayyana hakan ne a yau yayin bikin kaddamar da sabbin daliban da jami’ar ta dauka a kakar karatu ta 2021/2022 wanda yawan su ya kai dubu 5 da 60.

Shugaban daliban jami’ar a tsakiya da sauran sabbin dalibai

Ya kara da cewa karkashin mulkinsa zai yi kokari wajen cigaba da samar da fannonin ilimi da zasu taimaki daliban jami’ar su samu ilimin day a dace dai dai da zamani, tare da bukatar daliban da aka dauka su zama jakadu na gari da kuma biyayya ga dokokin jami’ar.

DUBA WANNAN LABARIN: Yan Bindiga sun sace mataimakin shugaban wata Sikandire a Abuja

Jaridar Dimokuraɗiyya ta rawaito cewa Yanzu dai jami’ar ta Yusuf maitama sule tana da tsagayoyi guda 6 da dalibai daban ke karatu karkashin su, tun bayan da aka samar da jami’ar a shekarar 2012.

Previous Post

Gwamna Badaru Na Jigawa Ya Kori Sakatarorin Kananan Hukumomi 25 A Jihar

Next Post

Yan bindiga sun Kashe Mutane 7 A Iyakar Jihar Taraba Da Adamawa

Next Post
Yan bindiga sun Kashe Mutane 7 A Iyakar Jihar Taraba Da Adamawa

Yan bindiga sun Kashe Mutane 7 A Iyakar Jihar Taraba Da Adamawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya
Labarai

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya
  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In