• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Jam’iyyar APC tafi kowa cin hanci, bata da ƙwarewar Shugabanci — Cewar Atiku

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 30, 2021
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
1 0
1
Atiku Abubakar

Atiku Abubakar

2
SHARES
18
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon Mataimakin shugaban Ƙasa Atiku Abubakar yace Najeriya na fama da wani matsanancin hali, musamman ta fuskar yanda ƙasar ke fama da tsayawa da duga-gudanta.

Ya bayyana haka a ranar Asabar a lokacin zaɓen shuwagabannin jamiyyar PDP na Ƙasa na shekarar 2021, wanda ya wakana a filin taro na Eagle Square dake Abuja.

Wazirin Adamawa yayi kira ga mambobin jami’iyyar, da dukkanin ƴan Najeriya dasu jefar da bambance-bambance, tare da lura akan siyasa gami da bada ƙoƙari wajen fitar da jamiyyar APC daga mulki.

Atiku Abubakar
Atiku Abubakar

KARANTA WANNAN LABARIN: Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Sansanin Masu Yiwa Kasa Hidima Dan Gangamin Wayar Musu Da Kai

Yace Jami’iyyar APC ta kasa yiwa ƴan Najeriya abinda ya kamata na tsawon shekaru 6, amma har yanzu akwai damar gyara kura-kuran da Shuwagabannin da suka wuce suka yi, gami da haɗa kan ƙasar domin samun cigaba.

Yace “zan iya gaya maku cewa shekaru na 70 da ɗoriya, amma ban taɓa ganin ƙasar nan a cikin wani mummunan hali, da rabuwar kai, da rashin aikin yi, gami da taɓarɓarewar tsaro a tarihin ta, kamar yanzu.

“Matsalolin tsaro a ko’ina gami da tashin hankali na haɗin kan ƙasar, Najeriya na cikin wani hali na lalacewa, gami da taɓarɓarewar ƙwazon gwamnatocin da suka gabata, wanda hakan ya haddasa faɗuwar jamiyyar APC ƙasa warwas.

“Jam’iyyar APC ta nuna cewa ba zata iya jagorantar ƙasar nan ba. Sun nuna cewa maciya hanci ne, a taƙaice sunfi kowa cin hanci, da ɓangaran ci, wargazazzar jam’iyyar da bazata iya jagorantar ƙasar nan ba.

“Abinda ke garemu shine na magance lalacewar ƙasar daga duk wani bala’i, Wannan shine aikin mu gaba ɗaya.

Atiku ya ƙara dacewa “Dole mu ajiye bambance-bambance . Dole muyi amfani da mukamin mu, domin gina ƙasar nan.

“Wannan shine lokacin da ƴan siyasa ya kamata suyi aiki tuƙuru domin dawo da Najeriya turbar kawo cigaba a ƙasar.

Tags: AbujaAtikuPDPZaɓen Shuwagabanni.
Previous Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Sansanin Masu Yiwa Kasa Hidima Dan Gangamin Wayar Musu Da Kai

Next Post

CAN ta koka, a yayinda Ɗaliban Bethel Baptist suka shafe kwanaki 120 a hannun ƴan bindiga

Next Post
Bethel Baptist

CAN ta koka, a yayinda Ɗaliban Bethel Baptist suka shafe kwanaki 120 a hannun ƴan bindiga

Comments 1

  1. Pingback: CAN ta koka, a yayinda Ɗaliban Bethel Baptist suka shafe kwanaki 120 a hannun ƴan bindiga - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In