• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Jam’iyyar PDP ta caccaki Shugaba Buhari dangane da sabbin alƙawuran da ya ɗaukar wa ‘yan Najeriya.

abubakar by abubakar
August 27, 2020
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rikici ya ɓarke tsakanin jam’iyyar adawa ta PDP da APC mai mulki kan sabbin manufofi tara da Shugaba Buhari ya ce gwamnatinsa ta sa a gaba.

A ranar Talata Buhari ya bayyana jerin abubuwan da gwamantinsa za ta ba wa muhimmanci a shekara ukun da suka rage masa, da suka haɗa da samar da ingataccen ilimi da kula da lafiya da wutar lantarki da rage talauci da sauransu.

Jam’iyyar PDP a wani saƙo da Sakataren Yada Labaranta, Kola Ologbondiyan ya fitar ta ce shekaru biyar bayan hawan mulkin Buhari bai daina alkawari ba duk cewa ba ya iya cika su, alhali takwarorinsa a wasu ƙasashe ke bajekolin nasarorinsu.

Ologbondiyan ya ce akwai yaudara a cikin sabbin maufofin Buharin wanda bai cika alƙawuran zaɓen da ya yi a wa’adinsa na 2015 zuwa 2019 ba na yaƙi da rashawa da farfaɗo da tattalin arziki da kuma samar da tsaro”, cewar Sakataren Jam’iyyar PDP.

Ya ƙara da cewa, “Ya kamata duniya ta tuna cewa Shugaban ƙasa da jam’iyyarsa ta APC sun yi wa ’yan Najeriya romon baka suka zaɓe su amma da suka ci zaɓe sai suka juya wa ‘yan Najeriya baya.

“Shugaba Buhari da APC sun yi alƙawarin biyan marasa aiki albashin N5,000 da samar da ɗimbin ayyuka da gidaje kyauta da kuma alawus a duk wata ga matasan da suka kammala yi wa ƙasa hidima.

“Sun kuma yi alƙawarin rage farashin mai da farfaɗo da matatun mai tare da mayar da darajar Naira daidai da na Dala da sauran alƙawuran da a yaunzu sun zama shafcin-Gizo.

“Bayan hawa Mulki, Buhari ya rage alƙawuran nasa suka koma guda uku da suka haɗa da yaƙi da ta’addanci da samar da tsaro, yaƙi da rashawa da farfaɗo da tattalin arziki”.

http://dimokuradiyya.com.ng/pdp-ta-nemi-buhari-ya-yi-murabus-saboda-matsalar-tsaro/

“Sanin kowa ne cewa Shugaba Buhari ya gaza a duk alƙawuran guda uku da yake iƙirarin ya ɗauka.

“A shekara biyar na mulkin Buhari matsalar tsaro ta tsananta fiye da kowane lokaci da ’yan fashin daji, masu tayar da ƙayar baya da masu garkuwa da mutane a birane da ƙauyuka, ciki har da mahaifarsa wato jihar Katsina”, inji PDP.

A martaninsa, Mataimakin Kakakin Jam’iyyar APC na ƙasa, Yekini Nabena ya ce yanzu “wala-wala a tattalin arziki da rashin kammala ayyuka da cuwa-cuwa” duk sun fi yawa a zamanin PDP.

A matsayin PDP na jam’iyyar adawa a yanzu, abin kunya ne ta riƙa ambaton munanan abubuwan da ya ce gwamnatin PDP ta yi na yaɗa cuwa-cuwa.

“Ɓata lokaci ne magana da PDP bayan gwamantinta ta gaza yanzu kuma sun rasa alƙibla a matsayin jam’iyyar adawa.

“Abin da ya fi fitowa shi ne, kar a ƙara bari Jam’iyyar PDP ta mulki ƙasar nan.

Ɓangarorin da Shugaba Buhari ya ce zai ba wa muhimmanci su ne samar da ilimi mai nagarta da wutar lantarki tsayayya da kuma kiwon lafiya managarci da rahusa.

Akwai kuma samar da tattalin arziki mai ɗorewa da inganta masana’antu da kuma ba wa jama’a dama da yaye talauci.

Ya ce zai kuma inganta sha’anin noma domin samar da wadataccen abinci har a riƙa fitarwa da kuma samar da ingantaccen sufuri.

Sannan ya ƙara da cewa zai ɓullo da hanyoyin yaƙar rashawa baki ɗaya da kuma inganta harkar tsaro.

Tags: APCJam'iyyar adawa ta PDPMatsalar TsaroRashawaRashin cika alkawariShugaba BuhariSiyasaZaɓen 2015Zaɓen 2019
Previous Post

Hukumar KAROTA ta maka Kamfanonin manyan Motoci a Kotu.

Next Post

Korona: ECOWAS ta bawa gwamnatin Najeriya tallafin Hatsi saboda masu ƙaramin ƙarfi.

Next Post

Korona: ECOWAS ta bawa gwamnatin Najeriya tallafin Hatsi saboda masu ƙaramin ƙarfi.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2328 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1491 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1401 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023
Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

February 7, 2023
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata
Siyasa

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
Siyasa

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo
Labarai

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata
  • Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
  • ‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In