• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home

Ka rabu da Gumi, ka ayyana ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda — Afenifere ta gayawa Buhari

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 27, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Afenifere, Buhari

Afenifere, Buhari

5
SHARES
43
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar Ƙabilun Yarbawa ta Afenifere ta buƙaci Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari daya ayyana ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda, inda ta buƙace shi daya rabu da kiran da Malamin addinin Musuluncin nan keyi Sheikh Ahmad Abubakar Gumi.

Majiyar Jaridar dimokuraɗiyya ta ruwaito cewar, Gumi a ƴan kwanakin nan ya gargaɗi Shugaba Buhari akan kada ya ayyana ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda, inda yace hakan zai haifar da matsalolin da dama a ƙasar.

Afenifere, Buhari
Afenifere, Buhari

KARANTA WANNAN LABARIN: Gwamnatin Tarayya Ta tabbatar da cewa, za ta yi Aikin Hanyar Gombe zuwa Biu

A wajen Gumi, ƴan bindiga dake kisa da garkuwa da rayukan da basuji ba su gani ba a wasu sassan ƙasar ya kamata a yafe masu, inda yake cewa suna yaƙi domin ƙwato ƴancin kan su.

Amma a wajen Afenifere bata amince da kiran da Gumi yake yi ba, inda take kira ga Buhari da Gwamnatin Tarayya data jefar da shawarwarin daya bayar gaba ɗaya.

Ƙungiyar tace bawai tana so a ayyana ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda kaɗai ba, har da ɗaukar masu hukunci irin na ƴan ta’adda.

Afenifere tayi wannan jawabin a cikin wata takardar bayan taro wadda Sakataren Yaɗa labaru Jare Ajayi ya sanyawa hannu, a ƙarshen taron da suka yi na watan Oktoba wanda ya wakana a gidan mai ruƙon ƙwarya na Shuwagabancin ƙungiyar Chief Ayo Adebanjo a Sanya-Ogbo, Ijebu-Ode ta Jahar Ogun.

Ƙungiyar Ƙabilun Yarbawa ta bayyana rashin jindaɗi na yadda masu tada ƙayar baya, da ta’addanci da garkuwa da mutane, da sauran ayyukan ashsha ke cigaba da ƙaruwa, duk da ɓaɓatun da gwamnati take yi tana samun nasara a yaƙi da matsalar.

A lokacin da take bayyana rashin amincewa da yadda Gwamnatin Tarayya ke magance matsalolin tsaro, Afenifere tace tabi sahun Majalisun Ƙasar da sauran mutane, akan kiran da ake yi na “waɗanda suke ta’addanci da kashe-kashe a ayyana su a matsayin ƴan ta’adda.

Tags: AfenifereBuhariƳan ta'adda
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta tabbatar da cewa, za ta yi Aikin Hanyar Gombe zuwa Biu

Next Post

“Za mu Dai-Dai-ta Albashin Ma’aikata Nan da 2022″~ Gwamnatin Tarayya

Next Post
“Za mu Dai-Dai-ta Albashin Ma’aikata Nan da 2022″~ Gwamnatin Tarayya

"Za mu Dai-Dai-ta Albashin Ma'aikata Nan da 2022"~ Gwamnatin Tarayya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In