No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Rahotanni

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
August 29, 2021
in Rahotanni
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

By Ishaq Dabai

RELATED POSTS

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

May 1, 2021
Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

April 24, 2021

Ƙaramar Hukumar Garko ta bukaci Gwamnatin jihar Kano da ta ɗaga likkafar Asibitin karamar hukumar , zuwa Babban Asibitin kula da marasa lafiya wato ‘General Hospital’ duba da halin da al’ummar yankin ke ciki tare da alfanun daga likkafar tasa zata haifar ga al’ummar Garko.

Mai bada shawara na musamman ga Shugaban karamar hukumar Hon. Alh Baban Tatu Garko ne ya bukaci hakan yayin wata hira ta musamman da aka yi da shi, kan sha’anin lafiya a yankin karamar hukumar. Inda ya roki Gwamnatin Jihar kano Karkashin jagorancin Khadimul Islama Dakta Abdullahi Umar Ganduje da ta duba wannan koke na al’umma, tare da samar musu da mafita.

Honarabil Tatu ya kara da cewa, Mayar da Asibitin garin Garko zuwa Babban asibiti zai taimakawa Al’ummar yankin dake da Garin Dagatai, Goma sha Tara gami da Maza6u Goma.

Ya kuma ce tun kimanin shekaru Goma sha biyar da suka wuce suke irin wannan kiran, wanda kuma a dan haka matsayinsa na shugaba zai bayar da duk wata gudunmawa da ta kamata wajen ganin koken nasu ya samu karɓuwa.

”Za muyi dukkan mai yiwuwa wajen ganin mun ribatu da ribar demokaradiya, muna kira ga dukkan wakilan mu na majalisu, tun daga kan Sanatoci, Ƴan Majalisar tarayya, Dan Majalisar dokoki da su yiwa Allah Su-mai da hankali akan harkar lafiya domin harkar lafiya a garin Garko na cikin halin ha’ula’i,” inji Tatu.

Ya kuma ce ”Asibitocinmu da suke kauyuka irinsu Lamire, Kafin Malamai, Makadi, Garin Ali, Sarina, zakarawa da Garwaji, sun Riga da sun zama Gidajen Beraye da Gafiyu da Karnuka,” a cewar shi wannan bakaramin koma baya bane ga Karamar hukumar ta Garko.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Honarabil, SSA Babantatu ya ci-gaba da cewa a duk fadin Kananan hukumomin Kano ta kudu sune koma baya ta fannin ababan more rayuwa, wannan yasa suke rokon Mai-girma Gwamna, yan-majalisu da dukkan masu masu ruwa da tsaki na Karamar hukumar Garko da suyiwa Allah suyi dukkan mai yiwuwa wajen inganta harkar lafiya a wannan yanki nasu.

Agefe guda munji ta bakin Kwararru masu kula da wannan asibiti na Garin Garko ko yaya suke ganin irin wadannan kiranye kiranye ?

Baffa Nasiru: Wanda ke matsayin Shugaban asibitin ya bayyana wannan al’amari da cewa abu ne mai muhimmanci sakamakon dumbin al’ummar dake amfana da wannan asibiti kimanin kananan hukumomi hudu, da suka haɗar da Bunkure, Kibiya, Rano da Dawakin Kudu, kuma a kullum suna duba marasa lafiya kimanin Dari da Hamsin ya dan-ganta da irin yanayin da aka samu kai musamman ma adaidai wannan lokaci da ake fama da cutar Zazzabin Cizon Sauro wato Malaria.

A bangaren haihuwa kuwa, a asibitin Garkon da ake kiran ya zama babban asibiti kowanne wata suna kar6ar haihuwa kimanin Dari da Goma zuwa Dari da Ashirin.

Shima A nasa bangaren Sakataren asibitin Mal. Musa S. Kanawa yayi Karin haske kan irin al’umar dake cin gajiyar wannan asibiti kamar yadda yake cewa, “a duk wata suna kar6ar haihuwa kamar Dari Da Talatin a tsakanin wadannan kananan hukumomi dake cin gajiyar wannan asibiti na Garko.

Dan haka suna kira ga Maigirma Gwamnan Kano Attajirai da ma dukkan masu ruwa da tsaki da a dubi wannan bukata tasu duba da Muhimmancin da lafiya take dashi a tsakanin Al’umma domin kuwa komai zakayi sai da lafiya.

A gefe guda kuma ta Ɓangaren al’umma suma haka abun yake domin kuwa suna masu ra’ayin lallai lokaci yayi da mahukunta zasu kalli wannan batu domin share musu hawaye.

ShareTweetShare
Ishaq Dabai

Ishaq Dabai

Related Posts

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.
Rahotanni

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.
Rahotanni

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.
Rahotanni

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.
Rahotanni

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa
Rahotanni

Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

May 1, 2021
Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar
Rahotanni

Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

April 24, 2021
Next Post
Yan bindiga sun yi garkuwa da Matan Aure a Zaria

Yan bindiga sun kashe Mutum 2 a wani gari dake jihar Rivers

Gwamnan Jihar Filato Zaiyi Jawabi Ga Al’ummar Jihar Sa Dayiwuwar A Dage Dokar Hana Zirga Zirga.

Gwamnan Jihar Filato Zaiyi Jawabi Ga Al'ummar Jihar Sa Dayiwuwar A Dage Dokar Hana Zirga Zirga.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Ɗan Shekaru 22 ya yiwa wata tsohuwa fashin kuɗaɗen sallamar ta aiki a Katsina

Ɗan Shekaru 22 ya yiwa wata tsohuwa fashin kuɗaɗen sallamar ta aiki a Katsina

February 1, 2022
Kotu ta yi barazanar cafke tsohuwar ministar jiragen sama, Stella Oduah da mutane 8

Kotu ta yi barazanar cafke tsohuwar ministar jiragen sama, Stella Oduah da mutane 8

July 12, 2021

Ba Zamu Sake Yin Yarjejeniya Da ‘Yan Bindiga Ba Saboda Sun Ci Amanar Mu – Aminu Bello Masari

March 7, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
  • Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
  • Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In