Akalla mutum 16,000 ne ke dauke da cutar Korona a kasashen Afrika 52 da cutar ta bullla. A yayin da gwamnatocin Afrika daban-daban ke daukar matakai wajen ganin an dakile yaduwar cutar.
A bayanan baya-bayan nan da Jami’ar John Hopkin da sashen dakile cuta ta Afrika kan cutar COVID-19, sun tabbatar da cewa alkaluman na karuwa ne a kowacce rana duba da yadda kasashen ke ci gaba da gano masu dauke da cutar.
A Afrika mutum 16,265 aka tabbatar suna da cutar, a yayin da mutum 873 suka rasa ransu, sai kuma mutum 3,235 suka warke daga cutar yayin da kasashen Afrika 52 cutar ta bulla. Inda kuma kasashe biyu a Afrika cutar ba ta bulla ba, wanda ya hada da; Lesotho da Comoros.
Ga kasashen nan kamar yadda Africa News suka tattara, Jaridar Dimokuradiyya ta nakalto muku;
Algeria – 2,070
Angola – 19
Benin – 35
Botswana – 13
Burkina Faso – 528
Burundi – 5
Cameroon – 848
Cape Verde – 11
Central African Republic – 11
Chad – 23
Comoros – 0
Congo-Brazzaville – 74
DR Congo – 241
Djibouti – 363
Egypt – 2,350
Equatorial Guinea – 41
Eritrea – 35
Eswatini – 15
Ethiopia – 82
Gabon – 57
(The) Gambia – 9
Ghana – 636
Guinea – 363
Guinea-Bissau – 43
Ivory Coast – 638
Kenya – 216
Lesotho – 0
Liberia – 59
Libya – 35
Madagascar – 108
Malawi – 16
Mali – 144
Mauritania – 7
Mauritius – 324
Morocco – 1,888
Mozambique – 28
Namibia – 16
Niger – 570
Nigeria- 373
Rwanda – 134
Sao Tome and Principe – 4
Senegal – 299
Seychelles – 11
Sierra Leone – 11
Somalia – 60
South Africa – 2,415
South Sudan – 4
Sudan – 32
Tanzania – 53
Togo – 77
Tunisia – 747
Uganda – 55
Zambia – 45
Zimbabwe – 18