No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ko Shugaban Kasa Buhari baifi Ƙarfin ayi Garkuwa dashi ba — Buba Galadima

Galadima na mayar da martani ne kan rashin tsaro da kasar ke fama da shi a wata hira da yayi da sashen Hausa na BBC.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 26, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 1
0
Ko Shugaban Kasa Buhari baifi Ƙarfin ayi Garkuwa dashi ba — Buba Galadima

 

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Tsohon na hannun daman shugaban kasa Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ya ce da rashin tsaro da ake fama da shi a kasar nan, ba zai yi mamaki ba idan aka yi garkuwa da Shugaban kasa.

Galadima na mayar da martani ne kan rashin tsaro da kasar ke fama da shi a wata hira da yayi da sashen Hausa na BBC.

Ya ce, “Wadannan ’yan fashin sun wulakanta gwamnatin Buhari. A farkon gwamnati kowa ya ji tsoronsa (Buhari); ya sa ran zai yi jaruntaka kafin yanzu ya fallasa rashin kokarinsa a fili.

“Buhari bai san komai ba, ba zai iya yin komai ba, shi ya sa za ka ga jami’an gwamnati suna kwasar biliyoyin kudi daga dukiyar al’umma kuma babu wanda zai iya hana su.”

KARANTA WANNAN LABARIN: Za Mu Rufe Tattalin Arzikin Najeriya Idan Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Magance Yajin Aikin ASUU – NLC

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Galadima ya kara da cewa idan ‘yan ta’adda za su iya karya gidan yarin Kuje, shi kansa Buharin ba shi da cikakkiyar kariya

Ya ce, “Idan ba a kula ba, ko ba dade ko ba dade za a iya yin garkuwa da Buharin idan aka yi la’akari da yadda ake watsi da al’amuran tsaro.

“Abin da kawai yake da shi a yanzu shi ne ko dai mu ci gaba da addu’a ko kuma mu rike makamai domin neman kariya amma idan muka dogara da wannan gwamnati to tabbas za a kashe mu.

A wani labarin kuma makamancin wannan.

Mataimakin kakakin majalisar wakilai, Ahmed Idris Wase, ya bayyana cewa hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta gabatar da rahoton tsaro 44 gabanin harin da aka kai gidan yarin Kuje a Abuja.

A ranar 5 ga Yulin shekarar 2022, ‘yan ta’adda suka mamaye gidan yarin Kuje tare da kubutar da mutane sama da 800 da ake zargi, ciki har da dukkan ‘yan Boko Haram da ke tsare.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake bayar da gudunmuwar kudirin dakatar da shirin gwamnatin tarayya na haramta amfani da babura a fadin kasar nan.

Abubakar Makki Yelleman na jam’iyar APC daga jihar Jigawa ne ya gabatar da kudirin a zauren majalisar a ranar Talata.

Ya ce: “Kuna iya tunanin abin da ke faruwa yau a Abuja. Zan fada mukj gaskiya. Na ga rahoton DSS. Inda suka bayar da rahotanni 44 kafin harin Kuje. ina so in tabbatar muku da cewa, sai da na duba dukkannin 44 Kuma duk yana da alaƙa da wannan.

“Babu wata al’ummar da abu zai faru kuma ba za mu sami bayani ba, kuma wannan wani bangare ne na bayanan da suka bayar a matsayin abin da ke faruwa, abin da ke faruwa da abin da ba zai faru.”

Wase ya ce, ya kamata a tallafa wa gwamnati don aiwatar da irin wannan yunkuri a cikin al’ummomi masu rauni inda dokar za ta iya bincikar ‘yan fashi, ta’addanci da sauran laifuka.

Tags: 'YAN BINDIGABuhariHarin Kuje.
Share2Tweet1Share1
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Sarkin Kano Ya Sabunta Lasisin Tukinsa, Ya Yin Da Ya Yi Kira Ga Sarakunan Gargajiya

Sarkin Kano Ya Sabunta Lasisin Tukinsa, Ya Yin Da Ya Yi Kira Ga Sarakunan Gargajiya

Yanzu-Yanzu: Kogi United ta kori kocinta, Ojekunle

Yanzu-Yanzu: Kogi United ta kori kocinta, Ojekunle

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Ganduje, Ya Yi Alkawarin Mayar Da Karatun Firamare Kyauta Da Daukar Nauyin Karatun Masu Bukata Ta Musamman

May 29, 2019

NBC Ta Bai Wa Makarantar LASPOTECH Lasisin Bude Gidan Rediyo

June 29, 2020
Babu wanda ya Gayyace ni domin amsa tambayoyi – Cewar Sheikh Gumi

Babu wanda ya Gayyace ni domin amsa tambayoyi – Cewar Sheikh Gumi

June 25, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In