• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Ko sisi ba zan bata ba, ta yi wa zumunci, ɗan achaɓa ya murje ido ya ƙi biyan mata kuɗin babur ɗinta

Ko sisi ba zan bata ba, ta yi wa zumunci, ɗan achaɓa ya murje ido ya ƙi biyan mata kuɗin babur ɗinta

Sadiya Khalid by Sadiya Khalid
November 29, 2022
in Al'ajabi, Labarai
Reading Time: 2 mins read
5 0
0
Ko sisi ba zan bata ba, ta yi wa zumunci, ɗan achaɓa ya murje ido ya ƙi biyan mata kuɗin babur ɗinta

Ko sisi ba zan bata ba, ta yi wa zumunci, ɗan achaɓa ya murje ido ya ƙi biyan mata kuɗin babur ɗinta

6
SHARES
57
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata ‘yar Najeriya ta garzaya har kotu inda ta maka abokinta bayan ya ki cikasa sharuddan aikin da suka kafa, Legit.ng ta ruwaito.

A cewarta ta siya masa babur mai kimar N180,000 amma har yanzu ta ji shiru.

KU KARANTA: Yadda matashi ya kai wa budurwarsa ziyarar bazata, ya sha mamakin abinda ya gani

Ta bayyana cewa ya dai bata N80,000, tun daga nan ya murje ido yace ba zai kara mata ko sisi ba.

Shi kuma ya bayyana hujjarsa ta yin hakan, inda yace akwai mutunci tsakaninsu kuma abokan juna ne, don haka ba zai bata ko sisi ba.

Ganin hakan ne yasa ta lallaba kotu inda ta bukaci alkali ya amsar mata ragowar kudinta dake hannunsa.

Ta sanar da kotun cewa:

“Ya biya ni na watanni biyu daga nan ya dakata. Ya ce bai fahimci abinda nake cewa ba. Ya ce wai a N80,000 na siya, saboda me zan kara N100,000 a kai?

“N80,000 kacal ya ba ni. Kuma har yanzu yana amfani da babur din wurin yin sana’arsa. Ya ce ba zai iya biyana ba kuma ba ya fahimtar abin da nake fadi.”

A bangarensa ya ce:

“Na je wurinta neman taimako ne, sai ta siya babur a N80,000 sai tace in biya ta N180,000. Ni kuma na amince, har kudin kati na bata N2,000. Ai ya kamata ya tausaya min. Ni fa abokinta ne. Kudin ya yi yawa, ba zan iya biya ba.”

Yadda Sule ɗan achaɓa ya cika bujensa da iska bayan budurwar da su ke lalata ta sheƙa lahira

Ana zargin Sule ya kebe da budurwa mai suna Muniat a ranar Juma’a da dare, amma kuma aka neme shi aka rasa bayan an ga gawarta a karamar hukumar Igbogbo Bayeku da ke Jihar Legas, Nigerian Pulse ta ruwaito.

An tattaro bayanai ka yadda mai kula da masaukin bakin ya duba dakuna kamar yadda ya saba inda ya tsinci gawar Muniat.

Bayan ganin hakan ne yasa mai kula da masaukin bakin yayi gaggawar sanar da caji ofis din Ikorodu, bayan nan ne jami’an ‘yan sanda su ka ci gaba da bincike.

Tags: Dimokuradiyyaɗan achaɓahausaKUƊILabaraiMata
Previous Post

Rashin tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Rattaba Hannu Da Kasar Sin Kan Fasahar Zamani

Next Post

Kano: APC Ta Bukaci A Binciki Wasu ‘Yan Bangar Jam’iyyar NNPP Da Ake Zargi Da Kai Hari

Next Post
Kotu Ta Kori Karar Da Ke Kalubalantar Nasarar Zaben Fidda Gwanin Takarar Gwamnan APC A Benue

Kano: APC Ta Bukaci A Binciki Wasu ‘Yan Bangar Jam'iyyar NNPP Da Ake Zargi Da Kai Hari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In