No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Kogi: Wasu Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Yara Uku, Sun Nemi Kudin Fansa

An sace wasu yara 3 yayin da ake neman naira miliyan 100 kudin fansa a jihar kogi.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
August 5, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Kogi: Wasu Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da  Yara Uku, Sun Nemi Kudin Fansa

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu kananan yara guda uku a karamar hukumar Ajaokuta da ke jihar Kogi. Suna neman kudin fansa Naira miliyan100.

RELATED POSTS

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kogi, William Ayah, ya tabbatar da sace mutanen a ranar Juma’ar nan.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce kwamishinan ‘yan sandan jihar Edward Ebuka ya tura jami’an ‘yan sanda daban-daban da ke yaki da masu garkuwa da mutane tare da hadin gwiwar ‘yan banga da mafarauta domin zakulo masu garkuwa da mutane ne domin kubutar da yaran tare da gurfanar da wadanda suka aikata laifin.

An yi garkuwa da yaran uku masu shekaru tsakanin uku, biyar, da shekaru goma a yammacin Larabar da ta gabata da misalin karfe takwas na dare a gidansu na Kaduna Estate Ajaokuta Steel Township, da wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance ba.

KARANTA WANNAN: https://dimokuradiyya.com.ng/rashin-tsaro-sarkin-bichi-ya-shirya-taron-adduoin-samun-zaman-lafiya-a-jihar-kano/

Rahotannin da shaidun gani da ido suka bayar sun nuna cewa masu garkuwa da mutanen da ke dauke da bindigogi sun yi ta harbe-harbe don tsoratar da mazauna yankin kafin su yi awon gaba da yaran.

Wani dan uwa da ya nemi a sakaya sunansa ya bayyana cewa ‘yan bindigar a safiyar ranar Alhamis sun tuntubi ‘yan uwa inda suka bukaci Naira miliyan 100 a matsayin kudin fansa.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Lamarin dai na zuwa ne kwanaki bayan wasu ‘yan bindiga sun kashe ‘yan sanda uku da ‘yan banga biyar a Jida-Bassa da ke karamar hukumar Ajaokuta a jihar Kogi.

Sai dai a wani mataki na dakile kalubalen tsaro da ake fama da shi a jihar Kogi, gwamnan jihar Yahaya Bello ya bayar da umarnin rufe dukkan gidajen karuwai tare da haramta amfani da abin rufe fuska a wuraren taruwar jama’a domin tantance mutane.

(CHANNELS TV)

ShareTweetShare
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
Labarai

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Next Post
Ondo: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Harbi Direba, Sun Yi Awon Gaba Da Basarake Da Wasu Mutum Uku

Ondo: Wasu 'Yan Bindiga Sun Harbi Direba, Sun Yi Awon Gaba Da Basarake Da Wasu Mutum Uku

Isra’ila Ta Farmaki Yankin Gaza Tare Da Hallaka Mutane 10

Isra'ila Ta Farmaki Yankin Gaza Tare Da Hallaka Mutane 10

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Gwamna Zulum Ya Nemi NEMA Ta Tallafawa ‘Yan Gudun Hijira Dubu Dari Takwas Da Abinci

January 1, 2021

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle – Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

August 4, 2020
Buhari

Matsalar Tsaro Ita Tafi damun Mutane ba Zaɓen 2023 — Olawepo Hashim Ga Gwamnatin Buhari

August 3, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In