No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Kotu Ta Umarci NIMC Da Ta Baiwa AGF Bayanan Mai Baiwa Ekweremadu Koda

Kotu ta bada umarnin a aika da bayanan wanda ake zargin Ekweremadu ya tafi da shi birtaniya da nufin safarar sassan jikinsa.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
July 6, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Kotu Ta Umarci NIMC Da Ta Baiwa AGF Bayanan Mai Baiwa Ekweremadu Koda

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar Kula da Shaida katin zama dan kadmsa ta Najeriya (NIMC) da ta mika takardar shedar gaskiya (CTC) na bayanan wani mutum da ake zargi an tafi da shi birtaniya da nufin cinikin sassan jikinsa, ga babban mai shari’a na tarayya domin mika shi zuwa kasar Ingila, inda Sanata Ike Ekweremadu ya ke fuskantar tuhumar satar sassan jiki.

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Bayan kama sanatan da ‘yan sandan birnin Landan suka yi, Adegboyega Awomolo, SAN, a ranar 27 ga watan Yuli, ya bukaci mai shari’a Inyang Ekwo da ya ba da umarnin a saki wasu takardu na Ukpo da ke zaune a NIMC, a hukumar Nigerian Immigration Service da Bankin Stanbic-IBTC domin yin aiki yadda ya kamata wajen kare Ekweremadu a kasar Birtaniya.

Mai shari’a Inyang Ekwo ne ya yi wannan roko.

A zaman na yau, lauyan NIMC, Muazu Mohammed, ya shaida wa kotun cewa dokokin hukumar ba su ba ta damar mika bayanan wani mutum, ga wani dan kasa mai zaman kansa.

Ya kara da cewa bisa ga dokar NIMC, ya kamata a fara mika irin wadannan bayanai ga AGF.

Awomolo dai bai yi adawa da maganar da Mohammed ya yi ba, inda ya kara da cewa AGF na da hanyar sadarwa ta diflomasiyya da hukumomin Burtaniya.

Daga nan ne mai shari’a Ekwo ya umarci NIMC da ta kai bayanai na wanda abin ya shafa da ke hannun Hukumar, ga AGF domin mika shi ga kotunan da abin ya shafa a kasar Ingila.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
Tags: Ike Ekweremadu
ShareTweetShare
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Dokar Masana’antar PIA Za Ta Bunkasa Man Fetur Da Iskar Gas A Najeriya – NUPRC

Dokar Masana'antar PIA Za Ta Bunkasa Man Fetur Da Iskar Gas A Najeriya – NUPRC

KAROTA Ta Girke Jami’ai 1,500 Don Tabbatar Da Sufuri Cikin Nutsuwa a Kano Lokacin Bukukuwan sallah

KAROTA Ta Girke Jami'ai 1,500 Don Tabbatar Da Sufuri Cikin Nutsuwa a Kano Lokacin Bukukuwan sallah

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
KEDCO

KEDCO ta Ƙaryata Zargin Biyan Dubu 27,000 Kuɗin Wutar Lantarki duk Wata a Katsina

March 29, 2022

Sai A Watan Yuli Werner Zai Koma Chelsea

June 18, 2020
Wani mutum ya yi wa Agola mai shekara 12 fyade

Kotu Ta Tsare Wani Mutum, Bisa Zargin Garkuwa da Yiwa Yar Dan Uwansa Fyade

May 31, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In