No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Kotun Maroko ta tasa keyar ‘yan ci-rani gidan yari saboda shiga Kasar

Kusan mutane 2,000 ne suka kutsa kai iyakar kasar a yunkurin su na latsallakewa kasashen ketare

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 20, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Kotun Maroko ta tasa keyar ‘yan ci-rani gidan yari saboda shiga Kasar

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Wata kotu a Morocco ta yanke wa wasu bakin haure 33 hukuncin daurin watanni 11 a gidan yari saboda samun su da shiga kasar ba bisa ka’ida ba, biyo bayan wani mummunan yunkurin tsallaka kan iyaka da jama’a suka yi a yankin Melilla na kasar Spain a watan jiya.

Akalla bakin haure 20 ne suka mutu bayan kusan mutane 2,000, da yawa daga Sudan, suka kutsa kai kan iyaka a yunkurin su na latsallakewa.

Wannan dai shi ne adadi mafi muni da aka samu a cikin shekaru da dama da yunkurin tsallakawar bakin haure zuwa yankunan Spain na Ceuta da Melilla – kasa daya tilo ta Tarayyar Turai ke da iyaka da nahiyar Afirka.

Majalisar Dinkin Duniya, Tarayyar Afirka da kungiyoyin kare hakkin bil adama sun yi tir da amfani da karfin da ya wuce kima da jami’an tsaron Morocco da na Sifaniya suka yi.

A wani labarin kuma na daban.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Legas: Mutane 2 Sun Kashe Yayin Da Wuta Ta Tashi A Wajan Sarrafa Man Fetur ‘Ba bisa Ka’ida ba

Wani wurin zubar da bola ba bisa ka’ida ba dake kusa da inda ake samar da albarkatun man fetur a cikin wani yankin da ake kanikanci na unguwar Mile 2 a Legas ya kama da wuta a ranar Talata inda mutane biyu suka mutu.

Wurin da ke tare da Barrack Signal na Sojojin Najeriya, a Mile 2, yana daukar nauyin duk wani nau’in haramtattun ayyuka.

An gano cewa direbobin tankokin mai da dama suna daukar kayayyakin daga wurin.

Kayayyakin sun hada da albarkatun man fetur da aka sarrafa ba bisa ka’ida ba, musamman rubtaccen dizal da ke wa lakabi da “Shinkafa da wake”.

An gano cewa fashewar ta afku ne daga wata tankar mai dauke da lita 33,000 na man Gas wato Automotive Gas Oil, ko kuma AGO.

Fashewar ta lashe rayukan mutane biyu tare da jikkata da dama.

Wani shaidar gani da ido ya tabbatar da cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 3.35 na yamma, yayin da ake sauke samfurin Mai din daga wata babbar mota, cikin ganguna.

Wani kuma ya kara da cewa fashewar ta faru ne sa’a daya bayan da aka hango wani jirgi mai saukar ungulu yana shawagi a kusa da garejin.

Wani Adamu Ayuba ya ce: “Mun ji karar fashewar wani abu a cikin garejin. Duk mun gudu da farko, muna tunanin harin ta’addanci ne. Amma da muka ga hayaki mai kauri da tashin wuta, sai muka sake taruwa domin kashewa amma abin ya gagara saboda wutar ta yi yawa kuma akwai wata mota da ke ɗauke da Diesel a bakin ƙofar.

Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) a shiyyar Kudu-maso-Yamma, Ibrahim Farinloye, ya ce tawagar ceto daga rundunar sojojin Nijeriya, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas (KASEMA) da Hukumar Kashe Gobara ta Tarayya da ta Jiha sun kai ziyarci wurin domin kashe wutar.

Tags: MorokoSifaniyayan Ci-rani
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
‘Yan sanda sun kama wadanda ake zargin da kashe soja a Delta

Yan sanda sun kama shahararran Dillalin miyagun kwayoyi a Jigawa

ASUU ta yi barazanar sake shiga yajin aiki

ASUU Ta Fusata, Ta Ce Dole Ne Gwamnati Ta Biya Dukkan Bukatunta Kafin Janye Yajin Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Kar A Takura Wa Kowa Sanya Takunkumi, Inji Trump

July 18, 2020
Yan sanda, Sun Kama Barayin Shanu, Da Masu Garkuwa, Tare da Kubutar Da Mutum Biyu A Kogi

Da Dumi-Dumi: Yan ta’adda Sun Harbe Jami’in Dan Sanda Har Lahira

August 17, 2022
Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara

Kofin Aiteo 2022: Gawuna Ya Yabawa KKK Kano Pillars Yayin Da Suka Nasara

August 7, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In