No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ku Ceci Najeriya Daga Rugujewar Da Take Yi — Nwuche Ya Bukaci Majalissar Tarayya

Wani tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, Chibudum Nwuche, ya bukaci majalisar dokokin kasar da ta gaggauta shiga tsakani domin dakile tabarbarewar da al’ummar kasar ke fuskanta a halin yanzu.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 28, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Ku Ceci Najeriya Daga Rugujewar Da Take Yi — Nwuche Ya Bukaci Majalissar Tarayya

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

Wani tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, Chibudum Nwuche, ya bukaci majalisar dokokin kasar da ta gaggauta shiga tsakani domin dakile tabarbarewar da al’ummar kasar ke fuskanta a halin yanzu.

Nwuche, a wata sanarwa da ya fitar jiya Laraba, ya ce a halin yanzu kasar na cikin halin rashin tsaro da ba a taba yin irinsa ba tare da ci gaba da kashe-kashe da sace ‘yan kasar da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga suke yi.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/shugaba-buhari-ya-kira-taron-tsaro-na-gaggawa-yayin-da-sanatoci-suka-yi-barazanar-tsige-shi/

Ya kuma bukaci ‘yan majalisar tarayya da su mayar da hankalinsu kan lamarin tsaro, su kuma kawo wadanda suka yi kasa a gwiwa.

Ya ce rayuwar al’ummar kasar na cikin hatsari ne ga ‘yan kasa ba za su iya tafiya ba, Naira ta yi kasa a gwiwa a kan Dalar Amurka, da tabarbarewar tattalin arziki, rashin aikin yi da matasa ke fama da su, da wahalar da ‘yan Nijeriya da ba za a iya misaltawa ba a cikin halin da ake ciki.

Ya ce, “Kimar kasa da kasa na kasarmu ya kai ga koma baya saboda matsalolin tattalin arzikinmu da rashin shugabanci ya haifar.”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

 

A Wani Labarin Kuma Kwanturola Hukumar Kula da Gidajen Yari na jihar Kogi, David Igbago, ya bayar da umarnin cafke wani jami’in Hukumar nan take bisa laifin bacewar bindigogi biyu da wasu alburusai na Hukumar.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na Hukumar Gidan Yarin jihar, DCS Nihi Sesan, wanda aka rabawa Manema Labarai a Abuja ranar Laraba, bai ambaci sunan wanda ake zargin ba.

Sai dai ta ce an sanya jami’in ne a tsarin Shuwagabanci kafin a miƙa shi ga Hukumar tsaro da ta dace domin ci gaba da yi masa bincike.

Sanarwar ta ce an gano abubuwan da suka ɓace ne a yayin gudanar da binciken makamai da alburusai da aka saba yi duk wata a cikin rumbun ajiyar makamai na Hukumar.

Igbago ya sha alwashin tabbatar da cewa ba a bar wani abu ba wajen bankado al’amuran da suka dabaibaye wannan aika-aika tare da gurfanar da masu laifi a gaban kuliya.

Ya kuma bai wa jama’a tabbacin da ya ke da shi na tabbatar da tsaro a jihar Kogi baki daya da ma cibiyoyin kula da lafiya a jihar.

Tags: MajalisarNajeriyaNwuche
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
Jihohin Adamawa, Sokoto Sun Bayar Da Hutu Don Baiwa Ma’aikata Damar Yin Rijistar Katin Zabe

Jihohin Adamawa, Sokoto Sun Bayar Da Hutu Don Baiwa Ma'aikata Damar Yin Rijistar Katin Zabe

Gwamnatin Jihar Kano Ta Biya Kudin Jarabarwar NECO

Gwamnatin Kano Ta Bada Hutun Ranar Litinin Don Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Jami’an Sojoji Nigeria Sun Dakile Wani Harin Ƴan Boko Haram A Damboa

Jami’an Sojoji Nigeria Sun Dakile Wani Harin Ƴan Boko Haram A Damboa

November 19, 2021
An zaɓi Sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Kano, tare da rantsar da shi

An zaɓi Sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Kano, tare da rantsar da shi

June 20, 2022

Nick Minaj Ta Yi Ritaya A Fagen Waka

September 6, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In