No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ku taimaka mana wajen magance matsalar tsaro – Shugaba Buhari ga kasashen duniya

Ya kuma yana musu kan kokarin da suke wajen magance matsalar tsaro a duniya baki daya ta hanyar hada hannu

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
August 2, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Ku taimaka mana wajen magance matsalar tsaro – Shugaba Buhari ga kasashen duniya

 

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

Ku Taimakamana Wajan Magance Matsalar Tsaro— Shugaba Buhari Ga Kasashen Duniya

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yaba wa kokarin da kasashe ke yi wajen tunkarar kalubalen tsaro a fadin duniya, ciki har da Najeriya, inda ya bukaci karin hadin gwiwa don dakile ayyukan ta’addanci, ‘yan fashin daji da kuma yan tada kayar baya.

Buhari ya bayyana haka ne a Abuja, yayin da yake karbar wasikar amincewa da Jakadan kasar Canada a Najeriya Ambasada James Kingston Christoff da jakadan kasar Mexico a Najeriya, Juan Alfred Miranda Oritz.

Jaridar Dimokuraɗiyya ta rawaito cewa shugaba Buhari ya shaidawa jami’an diflomasiyyar cewa an samu nasarar dakile matsalar rashin tsaro ta hanyar hadin gwiwa a kan iyakokin kasar, kuma za a iya cimma hakan a sauran sassan kasar nan.

“Mummunan tasirin rashin tsaro a duniya, sauyin yanayi da kuma Cutar COVID-19 da ta lalata tattalin arzikin duniya baki daya.

Ya kara da cewa, Kasashe na ci gaba da kokawa don murmurewa daga wadannan kalubale wanda da dama daga cikinsu lamarin ya shafesu a duniya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Yakin da ake ci gaba da yi tsakanin Rasha da Ukraine ya kawo cikas ga ci gaban da kasashen suka samu wajen magance matsalar abinci a cikin shekaru goma da suka gabata. ” inji shi

A cewar Buhari wutar rikicin siyasa a kasar Libya na ci gaba da ruruwa, inda ta’addanci a yankin Sahel, tare da dakile hanyoyin samar da ababen more rayuwa na dimokuradiyya a yankunan yammacin Afirka da tsakiyar Afirka yayi kamari.

A matakin yankin, Shugaba Buhari ya ce Najeriya ta yi aiki tare da sauran kasashe mambobin ECOWAS da sauran kungiyoyin nahiuar Afrika, domin magance matsalolin hare-haren ta’addanci, hare-haren kan iyakan tudu dana Ruwa, da suka hada da fashin teku da kamun kifi ba bisa ka’ida ba a cikin rafi.

Shugaban ya bukaci jami’an diflomasiyya da su sanya ido kan harkokin siyasar a kasar nan a yayin zaben Shwkarar 2023, amma su ci gaba da bin ka’idojin aikinsu na rashin tsoma baki kan harkokin cikin gida.

Shugaba Buhari ya bayyana cewa Najeriya na kara kusantowa da zabukan kasarta, kuma ‘yan takara masu wakiltar jam’iyyunsu a matakai daban-daban sun fara samar da daidaito a tsakanin jam’iyyunsu a shirye-shiryen kaddamar da yakin neman zabe a fadin kasar nan ba da dadewa ba.

Shugaban ya kuma shawarci jami’an diflomasiyyar da su mai da hankali wajen inganta nasarorin da magabatansu suka samu.

A nasa jawabin, a madadin jakadun, Jakadan kasar Canada ya godewa shugaban kasar bisa bikin karbar wasikun nasu.

Tags: Canada.tsaro
ShareTweetShare
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
Yan sandan sun ceto matasa biyu daga hannun masu garkuwa mutane a Bauchi

Yan sandan sun ceto matasa biyu daga hannun masu garkuwa mutane a Bauchi

Da dumi dumi: Yan Ta’addan Sun Sake Sakin 5 cikin Fasinjojin jirgin Kasan Abuja/Kaduna

Da dumi dumi: Yan Ta'addan Sun Sake Sakin 5 cikin Fasinjojin jirgin Kasan Abuja/Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Satar Basira: Mawaki Na Neman A Biya Shi Miliyan 205

October 29, 2019
Gwamnatin Bauchi Ta Sanya Dokar Hana Fita Ta Sa’oi 24 Bayan Barkewar Wani Sabon Rikici A Jihar

Gwamnatin Bauchi Ta Sanya Dokar Hana Fita Ta Sa’oi 24 Bayan Barkewar Wani Sabon Rikici A Jihar

May 29, 2022
Hukumar Kula da Ingancin Kayayyaki ta Kasa ta yunkura kan Shigo da Kayyaki Masu Inganci

Hukumar Kula da Ingancin Kayayyaki ta Kasa ta yunkura kan Shigo da Kayyaki Masu Inganci

April 20, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In