• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, September 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ku Yi Hattara Da Boma-Bomai A Gonakinku –Sakon ‘Yan Sanda Ga Manoman Yobe

said by said
July 1, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar ‘yan sandan jihar Yobe ta shawarci manoman jihar Yobe da su yi hattara da abubuwa masu fashewa da aka binne a gonakinsu a yayin da suke gudanar da nomansu.

Wannnan gargadin ya fito ne daga bakin Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Dungus Abdulkarim a wata sanarwa da ya fitar a garin Damaturu.

Ya ce wannan gargadin ya zama wajibi ne duba da yadda irin wannan abu mai fashewa ya raunata wani manomi mai suna Adamu Haruna a garin Gujiba.

“Haruna ya tsinci wani abu ne mai fashewa a gonarsu, cikin rashin sani ya dauke shi zuwa gidansa. A yayin da yake kokarin bude shi, sai ya tashi da shi, inda ya yi masa mummunan raunuka a wurare daban-daban a jikinsa.” Inji Abdulkarim.

Ya kuma tabbatar da cewa; ‘yan sandan sun gano abubuwan masu fashewa (IEDs) a wadansu gonaki a garin Damaturu, da Buni Yadi bayan wannan lamarin ya auku. Inda ya sake amfani da wannan damar wajen gargadin manoman da cewa akwai yiwuwar Boko Haram ne suka binne boma-boman a kananan hukumomin Tarmuwa, Dapchi, Kanamma da Gulani dake jihar.

Abdulkarim ya shawarci manoman da su kai rahoton duk wani abu da suka gani ba su fahimce shi ba a gonakinsu zuwa ga ofishin ‘yan sanda mafi kusa domin daukar matakai.

Har wala yau ‘yan sanda sun ce sun cafke wadansu mutum biyu da ake zarginsu da fashi mai suna; Garba Sale da Shehu Usman, a Dilawa dake karamar hukumar Geidam a jihar.

Abdulkarim ya ce wadanda ake zargi din su membobin wasu gungun mutum shida ne da suka addabi yankin.

Ana zarginsu da fasa gidan wani mutum mai suna Alhaji Adamu Jabure, inda suka yi yunkurin yi masa satar naira N900,000  a ranar 14 ga watan Yuni da misalin karfe 6 na safe. “Wadanda ake zargi din sun yiwa wanda suka je yiwa fashi barazanar da ya samar da kudin zuwa gobe kamar yadda ya yi alkawari.” Inji sanarwar ‘yan sandan.

Rundunar ‘yan sandan sun ce masu binciken kwakwaf na hukumar, tare da taimakon al’umma sun bi diddiginsu, inda har suka yi musayar wuta a Digare. “hudu daga cikinsu sun arce da raunuka a jikinsu daban-daban, a yayin da muka kama mutum biyu a yayin artabun.”

Abdulkarim ya ce daga cikin abubuwan da suka kwato daga hannun bata garin sun hada da bindigar AK 47, sai wasu harsasai masu rai guda 25 masu nisan mita 7.52, da kuma kwanson harsashin bindigar AK47 guda daya.

-Jaridar Madubi

Previous Post

Majalisa Ta Shawarci Buhari Da Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikata Sama Da Dubu 700

Next Post

Farashin Man Fetur ya koma 143.80

Next Post

Farashin Man Fetur ya koma 143.80

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2703 shares
    Share 1081 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2073 shares
    Share 829 Tweet 518
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1501 shares
    Share 600 Tweet 375
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
Uncategorized

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa
Siyasa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia
Siyasa

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
  • Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako
  • PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In