No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

Wasu gungun kudan zuma sun kai hari tare da yin sanadiyyar rasa ran wani yaro dan shekara 13 mai suna Ismail Hussaini a kauyen Yanoko dake karamar hukumar Tofa a jihar Kano.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
May 27, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
1
Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

June 24, 2022
Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

June 24, 2022
Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari  Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

June 24, 2022
Ana Zargin Wasu Jami’an DSS Sun Harbe Wani Jami’in  Soja Har Lahira A Jihar Legas

Hukumar DSS ta cafke mutune 3 da daifin Bude cibiyar rajistar masu zabe ta jabu, da karbar kudade

June 24, 2022
Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

June 24, 2022
Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

June 24, 2022

Wasu gungun kudan zuma sun kai hari tare da yin sanadiyyar rasa ran wani yaro dan shekara 13 mai suna Ismail Hussaini a kauyen Yanoko dake karamar hukumar Tofa a jihar Kano.

Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis a makarantar Firamare ta Nomadic ta Yanoko yayin da dalibai ke cikin azuzuwansu.

Dagacin kauyen Yanoko, Habibu Bello ya tabbatarwa manema labarai faruwar lamarin.

Ya bayyana cewa an garzaya da wanda abin ya shafa zuwa asibiti inda ya rasu a lokacin da ake kula da lafiyarsa.

Sunusi Bature Dawakintofa, wanda na kusa da marigayin ne, ya shaida wa manema labarai cewa, an kai wa mamacin harin ne biyo bayan kasa guduwa da ya yi saboda cutar da ya ke fama da ita a sakamakon ciwon sikila.

A wani labarin kuma Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna ya samu nasarar lallasa abokin hamayyarsa, Sha’aban Ibrahim Sharada da ƙuri’u masu rinjaye a daren jiya Alhamis a filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata a birnin Kano.

Da yake bayyana sakamakon zaɓen Shugaban Kwamitin Zaɓen Fidda Gwani na Gwamna, Sanata Tijjani Yahaya Ƙaura ya ce Gawuna ya samu ƙuri’u 2,289, yayin da Ɗan takarar Sha’aban ya samu kuri’u 30.

Ya kara da cewa jimillar wakilai (Delegates) da su ka gudanar da saben sun kai 2,420, wadanda aka tantance su domin kaɗa ƙuri’un, jimillar kuri’un da aka kada 2,339 ne yayin da kuri’u 20 da ba su inganta ba.

A cewar sa “Ni Sanata Tijjani Yahaya Ƙaura, Shugaban Kwamitin Zaben Fidda Gwani na Gwamnan Jihar Kano na APC, a madadin kwamitin ayyuka na jam’iyyar mu na Ƙasa da ya ɗora mana alhakin tattara sakamakon zaɓen kuma a kidaya shi.

“Bayan kammala wa, na tabbatar da cewa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da ya samu mafi yawan Ƙuri’u an bayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara.”

“Don haka Gawuna shi ne Ɗan takara ɗaya tilo a jam’iyyar APC a zaɓen Gwamna da za a yi a shekarar 2023 a jihar Kano.”

A nasa jawabin Ɗan Takarar Gwamna na jam’iyyar APC Dr. Nasiru Gawuna ya godewa Allah da ya bashi nasara, ya kuma yaba da goyon bayan Gwamna Ganduje da shugabanin jam’iyyar da wakilan jam’iyyar.

Haka zali, Gawuna, ya yi kira ga ɗaukacin ƴan jam’iyyar da su haɗa ƙarfi da ƙarfe su yi aiki tuƙuru domin samun nasara, ya yaba musu bisa yadda suka gudanar da kansu cikin tsari da kwanciyar hankali a lokacin zaɓen fidda gwani.

A nasa bangaren, Gwamna Abdullahi Ganduje ya yabawa kwamitin zaɓen bisa yadda suka gudanar da ayyukansu na gaskiya da tsari.

Tags: KanoKudan Zuma
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
Labarai

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

June 24, 2022
Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60
Labarai

Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

June 24, 2022
Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari  Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15
Labarai

Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

June 24, 2022
Ana Zargin Wasu Jami’an DSS Sun Harbe Wani Jami’in  Soja Har Lahira A Jihar Legas
Labarai

Hukumar DSS ta cafke mutune 3 da daifin Bude cibiyar rajistar masu zabe ta jabu, da karbar kudade

June 24, 2022
Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja
Labarai

Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

June 24, 2022
Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi
Labarai

Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

June 24, 2022
Next Post
Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa'i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Comments 1

  1. Pingback: Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023 - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
APC

Lawan da Gbajabiamila na son APC ta bada tikitin takara kai tsaya ga ƴan majalisun da su kai ƙoƙari

April 21, 2022

Buhari Da Atiku: Bamu Yarda Da Hukuncin Kotu Ba, In Ji PDP

September 12, 2019
2023: Najeriya Ba Zata Gaza Ba A Afirka – Buhari

2023: Najeriya Ba Zata Gaza Ba A Afirka – Buhari

May 29, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    689 shares
    Share 276 Tweet 172
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    39 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
  • Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
  • Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In