No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Rahotanni

Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

Matashiyar ta ce sun fara soyayya ne kimanin watanni takwas da suka gabata, kuma lashakka soyayya ta yi dadi domin babu irin kudin da ba ya kashe mata, sai dai kash ya maida ta tamkar yar shi saboda musgunawa.

Bashir Khalid Furyam by Bashir Khalid Furyam
May 1, 2021
in Rahotanni
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

Wata Matashiya a Najeriya ta bayyana irin halin lahaula da ta shiga sakamakon irin yadda daular duniya ta rude ta.

RELATED POSTS

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

July 8, 2022
Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021

Matashiyar da ta bukaci a sakate sunan ta, ta ce ta shiga wani halin rayuwa sakamakon irin hibga da saurayin ta ke mata tamkar yar shi ta cikinsa.

Matashiyar ta ce sun fara soyayya ne kimanin watanni takwas da suka gabata, kuma lashakka soyayya ta yi dadi domin babu irin kudin da ba ya kashe mata, sai dai kash ya maida ta tamkar yar shi saboda musgunawa.

Ta ce babu abinda ta nema a gurin shi ta rasa domin yana da kudi na fili da na boye, a don haka ne ta ji babu wani sai duk da cewa a fadin ta ba don Allah take son shi sai dai don gina kanta daga bisa ta kama gabanta.

Kamar yadda ta fadi a yanzu tana shirin tatsar shi ne ta yi gaba don kama wani kasuwanci da za ta dogara da kanta don samun suk irin miji da take so.

“Don Allah Jama’a a taimaka mun da shawara, babu matsala ko da za a yi dariya ta, amma dole na fadi abinda ke taba mini Zuciya”

“Ina da saurayi kuma yana da kudi sosai, idan da wanda ta taɓa shiga hali irin nawa ta taimaka mun da mafita, sabida kullum jibga ta yake babu kakkautawa”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Buri na yanzu shine na samu hanyar da zan tatse shi na yi gaba kawai amma na kasa, mecece shawarar Ku?

Ko da yake matashiyar kawo yanzu ba ta bayyana kan ta ba, amma bisa ga dukkan alamu irin yan matan nan ne dake burin gina rayuwa a kan karya, kuma an ce duk wanda yaƙi jin bari, to lallai zai ji hoho.

Tags: Cewar Budurwa
Share1Tweet1Share
Bashir Khalid Furyam

Bashir Khalid Furyam

Related Posts

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi
Labarai

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

July 8, 2022
Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.
Rahotanni

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.
Rahotanni

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.
Rahotanni

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.
Rahotanni

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.
Rahotanni

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Next Post
An tsinci Jarirai biyu da aka jefar birnin Tarayya Abuja

An tsinci Jarirai biyu da aka jefar birnin Tarayya Abuja

Kasar Malawi za ta lalata Allurar Rigafin Korona na AstraZeneca kimanin dubu sha shida

Kasar Malawi za ta lalata Allurar Rigafin Korona na AstraZeneca kimanin dubu sha shida

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Bamu da masaniyar zama da gwamnatin tarayya balle mu janye yajin aiki – ASUU

Bamu da masaniyar zama da gwamnatin tarayya balle mu janye yajin aiki – ASUU

June 23, 2022
Yan Nigeria 180 Sun Iso Gida Daga Kasar Libya

Yanzu-Yanzu: Saudiyya Ta Haramtawa Jiragen Sama Sauka Kasar, Daga Nigeria Saboda Omicron

December 8, 2021

Matsalar Tsaro: Deji Adeyanju Ya Gorantawa ‘Yan Arewa

December 4, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In