No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Ilimi

Kwalejin Fasaha Ta Ribas Ta Dakatar Da Malami Tare Da Yin Bincike Kan Zargin Cin Zarafin Daliba

By Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
January 9, 2022
in Ilimi
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Kwalejin Fasaha Ta Ribas  Ta Dakatar Da Malami  Tare Da Yin  Bincike Kan Zargin Cin Zarafin Daliba

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba

Babu wata Gwamnati data saki kuɗaɗe domin Inganta Jami’o’in Gwamnati ba tare da ƙoƙarin mu ba — ASUU

May 26, 2022
COEASU, Kwalejojin Ilmi

Yajin Aiki: Malaman Kwalejojin Ilmi sun baiwa Gwamnatin Tarayya kwanaki 21

May 25, 2022
EKSU

Jami’ar Ekiti ta cire kan ta daga yajin aikin ASUU, ta sanar da ranar cigaba da Karatu

May 24, 2022
Malamai Guda 9,204 Ne Suka Rubuta Jarabawar Kwarewa Ta TRCN

Malamai Guda 9,204 Ne Suka Rubuta Jarabawar Kwarewa Ta TRCN

May 22, 2022
Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba

FG ta fara yunƙurin shawo kan yajin aikin ASUU, ASUP, ta fara biyan kuɗaɗen Ariyas

May 20, 2022
Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba

Ku koyi Sana’a, ku daina ta’addanci da sunan Yajin Aikin ASUU — Wani Shugaba ya gayawa Ɗalibai

May 19, 2022

Kwalejin Fasaha ta Captain Elechi Amadi dake Fatakwal a Jihar Ribas, ta sanar da dakatar da daya daga cikin malamanta, Tamunotonye Solomon, na tsawon watanni uku bisa zargin cin zarafin dalibai mata.

Malamin da wata daliba mai mataki karu na 200 sun yi musayar kalamai a kafafen yada labarai kan ci gaban.

Yayin da daliban suka yi ikirarin cewa malamin ya zarge ta da sace masa kudi Naira 250,000 bayan ta ki amincewa da bukatar aurensa, malamin ya bayyana zargin a matsayin bakar harkalla, inda ya ce ya kama tsohuwar budurwar tasa ne saboda ta sace masa kudi da wasu kadarorin ofis.

Sai dai hukumar gudanarwar kwalejin, a cikin wata sanarwa da magatakardar, Chris Woke, ya sanyawa hannu, ta bayyana rashin jin dadinta da faruwar lamarin tare da raba kan ta da zargin da ake yi wa malamin.

Sanarwar ta kara da cewa, “Hukumomin Kwalejin Captain Elechi Amadi, Rumuola, Fatakwal, sun ji haushin rahoton a wasu sassan kafafen yada labarai, tare da raba kan su kwata-kwata daga zargin ma’aikacin ta Mista Tamunotonye Zoe Solomon.

“Saboda haka mahukuntan Kwalejin Amadi, Rumuola, Fatakwal, sun dakatar da Mista Tamunotonye Zoe Solomon na tsawon watanni uku daga ranar 10 ga watan Junairu, 2022 bisa zargin cin zarafin wata daliba da wasu ayyuka na rashin da’a. ga kyakkyawan sunan Kwalejin.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
Tags: cin zarafidalibaKwalejin Fasaha
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba
Ilimi

Babu wata Gwamnati data saki kuɗaɗe domin Inganta Jami’o’in Gwamnati ba tare da ƙoƙarin mu ba — ASUU

May 26, 2022
COEASU, Kwalejojin Ilmi
Ilimi

Yajin Aiki: Malaman Kwalejojin Ilmi sun baiwa Gwamnatin Tarayya kwanaki 21

May 25, 2022
EKSU
Ilimi

Jami’ar Ekiti ta cire kan ta daga yajin aikin ASUU, ta sanar da ranar cigaba da Karatu

May 24, 2022
Malamai Guda 9,204 Ne Suka Rubuta Jarabawar Kwarewa Ta TRCN
Ilimi

Malamai Guda 9,204 Ne Suka Rubuta Jarabawar Kwarewa Ta TRCN

May 22, 2022
Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba
Ilimi

FG ta fara yunƙurin shawo kan yajin aikin ASUU, ASUP, ta fara biyan kuɗaɗen Ariyas

May 20, 2022
Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba
Labarai

Ku koyi Sana’a, ku daina ta’addanci da sunan Yajin Aikin ASUU — Wani Shugaba ya gayawa Ɗalibai

May 19, 2022
Next Post
Sanusi

Kada ku zaɓi ruɓaɓɓun shugabanni a 2023, Sanusi ya shawarci ƴan Nijeriya

Gobara Ta Babbake Uwa, Da Jaririnta A Jihar Kano

Gobara Ta Babbake Uwa, Da Jaririnta A Jihar Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Kashe-Kashe A Arewa: Zanga-zanga Ta Barke A Kaduna

December 1, 2020

KISHI KUMALLON MATA: Wata Mata ta mutu bayan jin cewa mijin ta na tare da wata

March 29, 2021

‘Yan Bindiga Sun Bude Wuta kan Masu Tahajjudi A Maiduguri

June 1, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In