No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Kwamishinan kasuwanci na jihar Jigawa, Salisu Zakar ya rasu

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar, Auwalu Danladi Sankara ne ya tabbatar da rasuwarsa.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
August 6, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Kwamishinan kasuwanci na jihar Jigawa, Salisu Zakar ya rasu

 

RELATED POSTS

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022

 

Kwamishinan kasuwanci da masana’antu na jihar Jigawa Salisu Zakar ya rasu yana da shekaru 60 a duniya.

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar, Auwalu Danladi Sankara ne ya tabbatar da rasuwarsa.

Ya ce, “A cikin karfin zuciya muke sanar da rasuwar dan majalisar zartarwa ta jihar Jigawa, Salisu Zakar, kwamishinan kasuwanci da masana’antu.

Kafin rasuwarsa, Salisu Zakar ya yi aiki a jihar Jigawa a wurare daban-daban, tun daga ma’aikacin gwamnati, ya zama shugaban hukumar kula da ilimin bai daya ta kasa (SUBEB), sannan kuma ya zama kwamishinan kasuwanci da masana’antu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Benue: Hukumar EFCC Ta Kama Mutum 5 Da Take Zargin Masu Damfara Ta Yanar Gizo Ne

Ya rasu ne a asibitin koyarwa na Aminu Kano, da ke jihar Kano bayan gajeruwar rashin lafiya.

Ya rasu yana da shekara 60 kuma ya bar matansa da ’ya’yansa da jikokinsa.

A wani labari kuma na daban.

Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya tafi birnin Nairobi na kasar Kenya, inda zai jagoranci tawagar masu sa ido a babban zaben kasar.

Jaridar Dimokuraɗiyya ta rawaito cewa an shirya gudanar.da zaben ne a ranar 9 ga watan Agustan 2022.

Jonathan zai yi aiki a matsayin shugaban tawagar sa ido kan zabe na cibiyar zabe don dorewar dimokuradiyya a Afirka, wadda ta tura tawagar masu sa ido na gajeren zango zuwa Kenya.

A cewar wata sanarwa da EISA ta fitar a birnin Nairobi, tawagar ta kunshi masu sa ido na 21, wadanda akasarinsu sun fito ne daga kungiyoyin farar hula, kungiyoyin gudanar da zabe da kuma masana daga sassan nahiyar.

Sanarwar ta ruwaito Jonathan ya bayyana cewa, “za’a tura masu sa ido a dukkan yankuna, musamman a yankuna kasar 10, inda za su lura da matakin karshe na yakin neman zaben jam’iyyun siyasa, da tsarin ranar zabe da kuma sakamakon gudanar da taro.”

Ta kara da cewa tawagar sa ido kan zaben EISA za ta fitar da sanarwa ta farko kan sakamakon bincikenta a wani taron manema labarai da zata gudanar a ranar 11 ga Agusta 2022.

Tags: JigawaKanoMutuwa
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
Labarai

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Next Post
Yan sanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 5 A Jihar Ogun

‘Yan Bindiga Sun Sace Yara 3 A Jihar Kogi, Sun Bukaci Naira Miliyan 100

Manchester United ta yanke shawara kan Sesko

Manchester United ta yanke shawara kan Sesko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

‘Yan Najeriya zasu fara biyawa takardar ciran kudi ta ATM da kafar WhatsApp haraji.

May 29, 2020

Sabon Gwamnan Jihar Zamfara, Ya Mayar Da Matasa 1400, Da Tsohon Gwamna Yari, Ya Kora Aiki A Baya

May 29, 2019
Akalla Mutane Tara Ne Suka Mutu Biyo Bayan Harin Bam Da Aka Kai A Kasar Yamen

Akalla Mutane Tara Ne Suka Mutu Biyo Bayan Harin Bam Da Aka Kai A Kasar Yamen

November 1, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In