No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Kwankwaso Zai Gana Da Gwamna Wike a yau, bayan kasa cimma matsaya da Peter Obi

Yanzu haka dai Kwankwaso ya bazama neman Mataimaki domin tsayawa takara tare

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
June 24, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
3 0
0
Kwankwaso Zai Gana Da Gwamna Wike a yau, bayan kasa cimma matsaya da Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, zai gana da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a Fatakwal da yammacin yau a ci gaba da neman wanda zai tsaya takara tare da shi a zaben 2023.

RELATED POSTS

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022

Kwankwaso dai ya dade yana tattaunawa da Peter Obi na jam’iyyar Labour domin nazarin yiwuwar hadewar jam’iyyun biyu ko kulla kawance a zaben.

Sai dai ana kyautata zaton cewa tattaunawar ta yi tsami, musamman ma batun da ke cewa tsakanin ‘yan takarar shugabancin kasar biyu, wane ne zai dacewa domin ya zama mataimakin daya.

Ganawar da Kwankwaso zai yi da Mista Wike na iya zama manuniya cewa tsohon gwamnan jihar Kano yana neman wasu hanyoyi don tsira a siyasar.

Mataimakan Kwankwaso da Wike sun tabbatar da cewa ‘yan siyasar biyu sun shirya haduwa a Fatakwal da misalin karfe 2:30 na rana a yau juma’a.

Bangarorin biyu sun kuma ce tattaunawa tsakanin ‘yan siyasar za ta mayar da hankali ne kan zaben shugaban kasa na 2023.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Su biyun dai sun ci gaba da tuntubar juna tun bayan da Kwankwaso ya fice daga PDP.

Idan dai za a iya tunawa, dan takarar jam’iyyar NNPP ya taimaka wa Mista Wike wajen samun kuri’u masu yawa daga wakilan Kano a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a watan jiya.

Wasu jiga-jigan tsohon gwamnan ne ke rike da shugabancin jam’iyyar PDP a Kano, duk da sauya shekarsa da dimbin magoya bayansa daga jam’iyyar.

Sai dai ba a san ko za a shawo kan Mista Wike ya fice daga PDP shi ma ya zama abokin takarar Mista Kwankwaso ba.

Tags: KwankwasoNyeson WikePeter Obj
Share2Tweet1Share1
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
Labarai

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
Labarai

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka
Kasashen Ketare

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe
Labarai

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo
Labarai

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano
Labarai

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022
Next Post
Majalisa ta bukaci sake duba Albashi da alawus din masu rike da Mukaman gwamnati

Majalisa ta bukaci sake duba Albashi da alawus din masu rike da Mukaman gwamnati

An dakatar da shugaban kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars

An dakatar da shugaban kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Wasu Alkalai za su amsa tambayoyi a gaban Alkalin Alkalai a yau

Wasu Alkalai za su amsa tambayoyi a gaban Alkalin Alkalai a yau

September 6, 2021
Idriss Deby Jarumin Shugaba Ne — Buhari

Idriss Deby Jarumin Shugaba Ne — Buhari

April 20, 2021

Jama’a Na Ci Gaba Da Guduwa Daga WhatsApp

January 16, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    697 shares
    Share 279 Tweet 174
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    40 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
  • Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
  • Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In