• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Friday, December 1, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Rikicin Duniya

Laifukan fyade 42 aka tura kotu a cikin watanni 6 – Hukumar ‘yan sandan jihar Kano.

abubakar by abubakar
June 19, 2020
in Rikicin Duniya, Tsaro
Reading Time: 1 min read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar ‘yan sanda reshen jihar Kano, tace ta tura laifukan fyade guda 42 zuwa kotu daban-daban a cikin watanni 6 a jihar, daga watan Janairu zuwa 13 ga watan Yuni da muke ciki.

Mai magana da yawun hukumar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana manema labarai a Kano, a ranar Alhamis, inda bayyana cewa wanda lamarin ya ritsa da su ‘yan mata da manyan mata, an sallame su daga cibiyoyin lafiya bayan da aka tabbatar da samuwar lafiyarsu.

Ya bayyana cewa da yawa daga cikin laifukan an aikata su a gine-ginen da ba a kammala su ba.

Kamar yadda ya bayyana a wani bincike da hedkwatar hukumar ta gudanar “kaso 33.3 daga cikin laifukan an aikata su ne a gine-ginen da ba a kammala ba, sai kuma kaso 17.7 da kuma aka aikata su a gonaki.

https://dimokuradiyya.com.ng/fyade-wata-ta-rasa-ranta-ta-hanyar-fyade/

Kiyawa ya kara da cewa “kaso 15.6 na laifukan an aikata su ne a gidajen wanda lamarin ya afkawa, sai kaso 6.7 a gidajen wanda suke aikata laifin”.

Jami’im ya yi kira ga iyayen yara da sa ido sosai, saboda gudun mugaye da zasu bata musu yara.

Sannan ya kara jan hankalin al’ummar jihar Kano da suke kai rahoton dukkanin wani laifi sa ya shafi fyade ga caji-ofis mafi kusa da su.

A kwanakin da suka gabata ne Najeriya ta tsinci kanta cikin muggan laifukan fyade wanda da an aikata sai a kashe matan.

Tags: DSP Abdullahi Haruna KiyawaFyadehukumar 'yan sandaKanoNajeriya
Previous Post

Malamai Sun Koka Kan Yawaitar Kashe-Kashe A Arewacin Nijeriya

Next Post

‘Yan ta’adda ya kamata ku kama ba masu zanga-zanga ba – CISLAC ga gwamnatin tarayya.

Next Post

'Yan ta'adda ya kamata ku kama ba masu zanga-zanga ba - CISLAC ga gwamnatin tarayya.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2144 shares
    Share 858 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023
Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

November 30, 2023
Kocin Kungiyar Mighty Jets Yayi Murabus

Kocin Kungiyar Mighty Jets Yayi Murabus

November 30, 2023
Zaben 2024: Mataimakina Yana da Damar Tsayawa Gakara – Gwamna Obaseki Ya Magantu

Zaben 2024: Mataimakina Yana da Damar Tsayawa Gakara – Gwamna Obaseki Ya Magantu

November 30, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya
Labarai

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno
Labarai

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
  • An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya
  • Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In